Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Gwamnatin tarayya ta wajabta wa ɗaliban da suka kammala karatu mika kundin bincikensu na ƙarshe (Project) a matsayin sharaɗi kafin a tura su aikin yiwa …
Gwamna Bala Abdulkadir Mohammed na Jihar Bauchi, ya sallami Kwamishinar Harkokin Mata da Ci-gaban Yara, Zainab Baban Tanko. Sanarwar da kakakin gwamnan, Mukhtar Giɗaɗo, ya …
Wani jami’in ɗan sanda mai suna Aminu Ibrahim ya rasa ransa sakamakon harbin kansa da bindiga da yayi bisa kuskure lokacin da yake bakin aiki …
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta amince da Naira miliyan 8.2 a matsayin kuɗin aikin Hajjin shekarar 2026. Daraktan Hukumar, Lamin Danbappa, ya …
Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi (NDLEA) ta jihar Kano tare da haɗin gwiwar ‘yansanda sun kama mutune 57 da ake zargi da …
Hukumar Shirya Jarrabawar Kammala Sakandare a Nijeriya (NECO) ta jaddada cewa Jihar Kano ce ta fi kowace jiha samun nasara a sakamakon jarrabawar bana, tana …
Kimanin ƙasa da sa’o’i 24 da dakatar da tsarin sayar da man fetur a farashin Naira, Matatar Dangote ta janye wannan kudiri. Matatar ta ɗauki …
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya mika sunayen mutane biyu zuwa majalisar dokokin jihar domin tantancewa da tabbatar da su a matsayin kwamishinoni …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Kungiyar Amintattun Juna Na Gayyatar Al’ummar Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama Zuwa Taron Maulidin da ta saba yi a duk shekara, domin murnar zagayowar ranar haihuwar …
Ilimi shi ne ginshiƙin ci gaban kowace ƙasa, kuma cibiyoyin ilimi masu zaman kansu na taka muhimmiyar rawa wajen faɗaɗa damar samun guraban karatu a …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaba Tinubu ya bukaci Mahmood da ya dakatar da dukkan aikinsa ya kuma tafi hutun dole na ƙarshe na barin hukumar. …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Masarautar Saudiyya ta naɗa Sheikh Dr. Saleh bin Humaid a matsayin sabon Babban Mufti na ƙasar kuma shugaban Majalisar Manyan Malamai. An naɗa Humaid ne …
Majalisar dokokin jihar Kano ta nemi Gwamnatin jihar ta gyara Babban Masallacin cikin Gari mai cike da tarihi. Alfijir labarai ta rawaito a zaman majalisar …
A cikin wata sanarwa da kotun ta fitar, alkalin Kotun Brigadier Janar Mohammed Abdullahi, ya bayyana cewa an yanke wa mutum uku daga cikin sojojin …
Wata babbar mota mai ɗauke da kwantena mai tsawon kafa 40 ta murkushe wani adaidaita Sahu a karkashin gadar Ijora Causeway a jihar Lagos, ranar …
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta isa ginin Majalisar Taraiya a yau Talata, inda ta shiga ofishinta bayan kammala hukuncin dakatarwar watanni shida da aka yi mata. …