Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ke kasuwa, ƙarƙashin Mai Shari’a Abdu Abdullahi Waiya, ta aike da sammaci ga shugaban jam’iyyar APC na Kano, Abdullahi Abbas, …
Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ke kasuwa, ƙarƙashin Mai Shari’a Abdu Abdullahi Waiya, ta aike da sammaci ga shugaban jam’iyyar APC na Kano, Abdullahi Abbas, …
Gwamnan jihar Kano Eng. Abba Kabir Yusuf ya gargadi malamai da su daina tilastawa dalibai yin aikace-aikacen wahala a ciki ko a wajen makaranta Haramcin …
Daga A’isha Salisu Ishaq Rahotanni daga jihar Katsina na cewa jirgin yaƙin sojin Najeriya ya kashe mutum shida bisa ‘kuskure’ a lokacin da sojojin ke …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Shugaban hukumar Shari’a ta jihar Kano Malam Abbas Abubakar Daneji yayi kira ga yan kasuwa da su ji tsoron Allah su yi koyi da kiran …
Tun farko dai an saka ranar Asabar 22 ga watan Fabrairu na 2025 a matsayin ranar da za a gudanar da taron Rahotanni sun nuna …
Daga Aminu Bala Madobi Wani dan majalisar dokokin Amurka, Scott Perry, ya yi zargin cewa hukumar raya kasashe ta Amurka USAID ce ke tallafa wa …
Daga Aminu Bala Madobi Tigran Gambaryan, shugaban rukunin kamfanin kudi na crypto Binance, wanda aka tsare a Najeriya na tsawon watanni, ya bayyana sunayen wasu …
Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa Kuma tsohon Ministan Harkokin wajen Nageriya Sule Lamido lokacin da yake mayar da martani kan dambarwar dake tsakanin Nuhu Ribadu da …
Ba a tabbatar da adadin mutanen da su ka rasa rayukansu ba, yayin da wasu su ka jikkata bayan da wata tirela ta fadi a …
Daga Aisha Salisu Ishaq Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) ta ware dala miliyan biyar daga Asusun Gaggawa na Ƙasa (CERF) domin ɗaukar matakan rigakafi da rage …
Jarumar masana’antar fina-finai ta Kannywood, Maryam Muhammad, wacce aka fi sani da Maryam Malika, ta roƙi wata kotun shari’a da ke zamanta a Magajin Gari, …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Shugaban hukumar kwashe shara ta jihar Kano, Ambasada Haruna Zago ya rasu bayan fama da rashin lafiya. Daya daga cikin ma’aikatan hukumar ne ya shaidawa …
Hukumar Shari’ar Muslunci ta jihar Kano karkashin jagorancin shugabanta Sheikh Malam Abbas Daneji ta fara da kafar dama. In da hukumar ta sami nasarar musuluntar …
Daga Aisha Salisu Ishaq Ƴan bindigan da su ka sace Dakta Adekunle Raif Adeniji, Daraktan Gudanarwa na Sakatariyar Jam’iyyar APC a Abuja, sun nemi a …
Daga Aminu Bala Madobi Alkaliyar wasa ƴar ƙasar Jamus ta bawa ɗan wasan Turkiyya Katin kora akan hanyar sa ta fita daga cikin fili a …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci dukkan ministocin gwamnatinsa da su bayar rahotonnin ayyukan da suka gabatar ga ‘yan Najeriya. …
Daga Aminu Bala Madobi Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Olayemi Cardoso na fuskantar kakkausar suka kan zargin biyan wasu ‘yan mata biyu zunzurutun kudi har Naira …