Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Ambaliya

Kisan Gilla, Labarai

Wata Kotu Ta Daure Wani Ɗan Sanda Hukuncin Ɗaurin Rai Da Rai

Posted onSeptember 24, 2022September 24, 2022

Alfijr ta rawaito wata babban kotun a Jihar Lagos ta yanke wa wani ɗan sanda Olalekan Ogunyemi, daurin rai dai rai saboda kashe wani mutum …

Labarai, Ta addanci

Wani Matashi Ya Sassara Babansa Da Babarsa, Kuma Sun Mutu Har Lahira

Posted onSeptember 24, 2022September 24, 2022

Alfijr ta rawaito wani matashi dan shekara 21, dalibi a Jami a ya kashe iyayensa bayan da ya nemi kudade a hannunsu suka hana shi …

Al Ajabi, Labarai

Wata Mata Ta Dage Kan Kotu Ta Tilasta Mijinta Ya Saketa, Duk Da Rokon Da Mijinta Ya ke Ta Fama

Posted onSeptember 23, 2022September 24, 2022

Alfijr ta rawaito Wata kotu da ke Ilorin a ranar Juma’a ta raba auren Musulunci tsakanin Abdul Mukaila da Rahimat Mukaila Alfijr Labarai Alkalin kotun, …

Al Ajabi, Labarai

Bayan Ragargaje Yar Sanda Da Tayi, Kotu Ta Aike Da wata Farfesa Gidan Gyaran Hali

Posted onSeptember 23, 2022September 23, 2022

Alfijr ta rawaito kotun majistare da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja, a ranar Juma’a, ta tasa keyar Farfesa Zainab Duke Abiola tare da …

Labarai

Hukumamar DSS Sun Kuɓutar Da Mutane 27 Da Akai Safararsu A Kano  

Posted onSeptember 23, 2022September 29, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar yan sandan farin kaya, SSS ta kuɓutar da mutane 27 da ake yunkurin safararsu ta kuma miƙa su ga hannun jami’an …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Tsawaita Ayyukan Jirage A Filayen Tashi Da Saukar Jiragen Sama

Posted onSeptember 23, 2022September 23, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyar Ma’aikatan Jiragen Sama da Injiniyoyi ta kasa (NAAPE) ta ce tana goyon bayan matakin da hukumomin kula da zirga-zirgar jiragen sama …

Labarai, Siyasa

Rikici Ya Balle, Sakamakon Tinubu ya ki Amincewa Da Wani Nadi Da Buhari Yayi Masa

Posted onSeptember 22, 2022September 29, 2022

Alfijr ta rawaito Buhari ya nemi Tinubu ya dauko Margaret domin ta jagoranci yakin neman zaben jam’iyyar APC mai mulki a yankin amma, ya ki …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Take kasancewa A Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Kasuwar Wapa Kano Yau Alhamis

Posted onSeptember 22, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Dollar zuwa NairaSiya = 709 / Siyarwa = 717 Pounds zuwa Naira Siya …

Kimiyya Da Fasaha, Labarai

Ƴan China Sun Kirƙiro Takunkumin Fuska Mai Gano Cutar Korona A Cikin Minti 10

Posted onSeptember 22, 2022

Alfijr ta rawaito wasu gungun masana kimiya na kasar China sun ƙirƙiro wani takunkumin fuska, wanda zai iya gano mai ɗauke da ƙwayoyin cutar korona …

Aika-Aika, Labarai

Wata Budurwa Ta Nemi Yan Sanda Su Yi Mata Tsakani Da Saurayinta Dan Turkiyya, Saboda kisan Ummita

Posted onSeptember 22, 2022September 22, 2022

Alfijr ta rawaito bayan kisan da wani ɗan China, Geng Quanrong ya yi wa budurwarsa a jihar Kano, Ummukulthum mai lakanin Ummita, sai ga wata …

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Yi Watsi Da Hukuncin Biyan $47m Ga Wani Kamfani Na Paris Club

Posted onSeptember 22, 2022September 22, 2022

Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da hukuncin amincewa da Panic Alert Security Systems Limited a kan kungiyar …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Ɗan Masani Kano Zuwa Gidan Tarihi Da Raya Al’adu

Posted onSeptember 22, 2022September 22, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta mallaki gidan marigayi tsohon jakadan Najeriya a Majalisar ɗinkin duniya Dan masanin Kano Alhaji Yusuf Maitama domin domin …

EFCC, Labarai

Hukumar EFCC Ta Kama Wani Mutum Da Zargin Zambar Naira Miliyan 14 A Kano

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito jami’an hukumar EFCC sun kama Hassan Babangida Hassan da laifin hada baki, damfarar aiki da kuma jabu. Alfijr Labarai Hukumar ta yi …

ASUU, Labarai

Wata Kotu Ta Umarci ASUU Da Ta Koma Bakin Aikinta

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun Ma’aikata da ke zamanta a babban birnin Abuja ta umarci kungiyar malaman jami’o’i ta janye yajin aikin da take yi. Alfijr …

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

Jarumi Umar Bankaura Yace Ku Sashi Cikin Addu’ar Sakamakon matsanancin Rashin lafiya

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon ɗan wasan kwaikwayon nan Alhaji Umar Yahaya Malumfashi (Bankaura) ya bayyana cewa ya na buƙatar addu’a daga al’ummar Annabi saboda yanayin …

Labarai, Zamba

Bayan Samunta Da Laifin Satar Miliyan 2.68 A Banki, Kotu Ta Daure Ta Shekaru 7

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito babban alkalin kotun magistrate da take zamanta a Lagos, Kayode-Alamu ta yankewa Bassey hukuncin ne bayan gano shi da tayi, bayan da …

Labarai, Ta addanci

Wani Magidanci Ya Rataye Matarsa, Kuma Ta Rigamu Gidan Gaskiya

Posted onSeptember 21, 2022

Alfijr ta rawaito wani magidanci mai suna Taiye ya rataye matarsa, Misis Endurance har lahira a kauyen Oviorie-Ovu da ke Karamar Hukumar Ethiope ta Gabas …

Labarai, Tarihi

Yadda Wani Dan Majalisa Ya Ragargaza Gidan Radio Kano A Shekarar 1980

Posted onSeptember 20, 2022

A rana irin ta yau: Satumba 20, 1980 Hon. Labaran Tanko ya ragargaza Radio Kano, saboda bayar da sanarwar ƙarya ga Malam Aminu Kano. Alfijr …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Na Shirin Hana Cin Ganda A Faɗin Kasar

Posted onSeptember 20, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa ta na shirin yin wata doka da za ta hana cin ganda a faɗin ƙasar. Alfijr Labarai …

Aika-Aika, Labarai

Dubun Wata Mata Da Ta Sato Yara 9 Daga Dambatta Kano Za Ta Kai Su Ogun Ta Cika

Posted onSeptember 20, 2022September 20, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar ’Yan Sandan jihar Kaduna ta kama wata mata dauke da yara tara a motar daukar kaya, daga karamar hukumar Danbatta da …

Posts pagination

‹ 1 … 15 16 17 18 19 … 21 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab