Alfijr ta rawaito wani sabon hari da wasu da ake zargin Fulani makiyaya ne suka kashe a karamar hukumar Guma ta jihar Benue a ranar …
Tag: Feature
Alfijr ta rawaito ta rawaito Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ce ta ceci rayuka da dukiyoyi 91 da kudinsu ya kai Naira miliyan …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya, a ranar Alhamis, ta gabatar da takardar shaidar rajista da sayar da taki ga dilolin taki a Najeriya. Alfijr Labarai …
Alfijr ta rawaito akaro na biyu ƙasa da mako guda, Hukumar kula da Zirga-zirga ababen hawa ta jihar Kano KAROTA karkashin shugabancin Baffa Babba Dan’agundi …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta kama wasu mutane 19 da ake zargin ‘yan fashi da makami ne tare da kwato motoci …
Alfijr ta rawaito Wani matashi dan shekara 25 mai suna Ammar Ibrahim ya nutse a wani kogi a kauyen Tattarawa da ke Ƙaramar Hukumar Dawakin …
Alfijr ta rawaito Mutanen 51 da suka mutu sakamakon ambaliyar ruwa a Jihar Jigawa Babban sakataren hukumar bada agajin gaggawa ta jihar SEMA, Sani Yusuf …
Alfijr ta rawaito dattawan yankin Neja (SSEPF) a jiya sun bukaci babban mai shari’a na tarayya kuma ministan shari’a, Abubakar Malami (SAN) da ya ci …
Alfijr ta rawaito mutane uku sun mutu yayin da wasu hudu suka samu raunuka daban-daban a lokacin da wata mota kirar Toyota Matrix ta kutsa …
Alfijr ta rawaito TRCN ta hada hannu da hukumar UNESCO domin horar da malamai sama da 30,000 Alfijr Labarai Kwamitin rijistar malamai na Najeriya, TRCN …
Alfijr ta rawaito Majalisar hadin gwiwa ta hukumar ‘yan sanda ta fitar da sanarwar yajin aiki na har abada ga mahukuntan hukumar sakamakon saba yarjejeniyar …
Alfijr ta rawaito mahukuntan kasar Saudiyya sun yanke wa Sheikh Saleh al-Taleb, tsohon limamin masallacin Makkah mafi tsarki na Musulunci hukuncin daurin shekaru goma a …
Alfijr ta rawaito Mansurah Isah tace mutuwar aurenta da jarumi Sani Musa Danja ba komai bane fa ce ƙaddara ce daga Allah, a karon farko …
Alfijr ta rawaito Hukumar kashe gobara ta Jihar Lagos ta sanar da samun raunuka wani mutum a ranar Litinin, bayan da wani abu ya fashe …
Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya jajantawa iyalansa bisa rasuwar fitaccen dan kasuwa kuma hamshakin attajiri Alh. Uba. Alfijr Labarai …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin jihar Kano ta shirya tsaf gudanar da taron majalisar ayyuka na kasa karo na 28. Alfijr Labarai Gagarumin taron z a …
Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta kama shugaban kwamitin rikon kwarya na karamar hukumar Nnewi ta Arewa Mbazulike Iloka kan mutuwar matarsa. …
Alfijr ta rawaito Munzali ado ya ɗirkawa yarinyar ciki sannan ya hada baki da mahaifiyarta domin kaita jihar Gambe don a zubar da cikin Alfijr …
Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito kamfanin Jirgin sama na AZMAN Airline ya bayyana aikin hajjin na shekarar 2022 cikin nasara bayan jigilar maniyyata 7,300 da …
Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito Yan Najeriya da dama sun sami nutsuwa a lokacin da wata babbar kotun jihar Kano ta yanke wa Abdulmalik Tanko, …