Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Travel packages

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Tsare Matashi Bisa Laifin Cin Amanar Kashe Mai Gidansa

Posted onAugust 12, 2022August 12, 2022

Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito mai shari’a A. Magaji na kotun Majistare ta jihar Kwara da ke zaune a Ilorin, babban birnin jihar ya bayar …

Labarai, Lafiya

Gwamnatin Tarayya ta Fara Tattaunawa da kungiyar likitocin Najeriya (N A R D)

Posted onAugust 12, 2022August 12, 2022

Alfijr Labarai Gwamnatin Tarayya ta fara tattaunawa da kungiyar likitocin Najeriya kan bukatun likitocin. Alfijr ta rawaito, sakataren Yada Labarai na NARD, Dokta Yusuf Alfa …

Labarai, Tsaro

Rundunar ‘yan sandan Jihar Jigawa Ta Dakile Yunkurin Yin Garkuwa Da wani Bako

Posted onAugust 10, 2022August 10, 2022

Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito rundunar ƴan Sandan jihar Jigawa, ta dakile yunkurin sace wani bature da ke aiki a kamfanin Tumatur da ke karamar …

Ibtila i, Labarai

Allah Ya Yiwa Dalibin Makarantar Maryam Abacha (MAAUN) A Nijar Rasuwa

Posted onAugust 8, 2022August 8, 2022

Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito hukumar gudanarwar Jami’ar Maryam Abacha American University ta Nijer (MAAUN), dake Maradi, ta sanar tare da jajantawa iyayen dalibin jami’ar, …

Labarai, Tsaro

Da Ɗumi Ɗuminsa! Mahaifiyar AA Zaura Dan Takarar Sanatan Kano ta APC Ta Shaki Iskar Yanci

Posted onJune 7, 2022June 7, 2022

Alfijr ta rawaito bayan sa’o’i 24 da yin garkuwa da mahaifiyar dan takarar Sanatan Kano ta tsakiya, AA Zaura, jami’an tsaro na farin kaya, DSS …

Labarai, Tsaro

Wata Sabuwa! Yan Ta’adda Sun Sace Mahaifiyar ‘Yar Takarar Sanatan Kano Ta Tsakiya A APC, AA Zaura

Posted onJune 6, 2022June 6, 2022

Alfijr ta rawaito wasu barayi da ake kyautata zaton ‘yan ta’adda ne sun yi garkuwa da mahaifiyar dan takarar kujerar Sanatan Kano ta tsakiya, A.A …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Take Kasance a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Yau Asabar

Posted onMay 28, 2022May 28, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau 1. Dollar zuwa NairaSiya = 600 / Siyarwa = 607 2. …

Labarai, Tsaro

Wata Sabuwa! ’Yan Bindiga Sun Kashe Wani Sabon Ango Sun Sace Amarya Da Iyalan Wani Kwamishina

Posted onMay 28, 2022May 28, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wasu ‘yan bindiga sun kashe wani sabon ango tare da sace matarsa mai ciki a garin Jere da ke karamar hukumar …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Take Kasancewa A Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Yau Litinin 23 May 2022

Posted onMay 23, 2022May 23, 2022

Alfijr Farashin Canjin Kudin Kasashen Waje a yau Litinin Daga Kasuwar Wapa kano. 1. Dollar zuwa NairaSiya = 600 / Siyarwa = 605 2. Pounds …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Kwamishinan Yan Sandan Kano Ya Ce Ba Bomb Ne Ya Tashi Ba Fashewar Tukunyar Gas ne

Posted onMay 17, 2022May 17, 2022

Alfijr ta rawaito Bam ya tashi a Aba Road da ke Unguwar Sabon Gari a birnin Kano. Wasu da abin ya faru a gabansu sun …

Kasashen Waje, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Shugaban Hadaddiyar Daular Larabawa Sheikh Khalifa bin Zayed ya rasu a ABU DHABI

Posted onMay 13, 2022May 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito shugaban hadaddiyar daular larabawa Sheikh Khalifa Bin Zayed Al Nahyan ya rasu, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na kasar WAM ya …

Labarai, Siyasa

Ganduje Ya Zabi Deputy Gwamna Nasir Yusuf Gawuna A Matsayin Dan Takarar Gwamna na 2023 A Kano.

Posted onMay 8, 2022May 8, 2022

Alfijr ta rawaito an zabi Gawuna ne a taron masu ruwa da tsaki da Gwamna Abdullahi Ganduje ya jagoranta. An kuma ce masu ruwa da …

Ilimi, Labarai

Makarantar Maryam Abacha (MAAUN) Ta Nada Babban Limamin Jami ar Na Kano

Posted onMay 6, 2022May 6, 2022

Alfijr ta rawaito Sheikh Hassan shine limamin gidan marigayi Janar Sani Abacha dake kan titin Gidado, Nassarawa GRA, Kano. An haifi Sheikh Hassan a garin …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Gobe Lahadi Take Sallah, Cewar Sheik Dahiru Bauchi

Posted onApril 30, 2022April 30, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito bayan tantancewa da bincike mai zurfi Malam Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya tabbatar da an ga jaririn watan Shawwal a jihohi …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wata Sabuwa! Cacar Baki Ta Sake Kaurewa Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da Bishop Kukah

Posted onApril 22, 2022April 22, 2022

Alfijr Ba za mu taba ci gaba da gudanar da harkokin addini cikin tashin hankali ba, dole mu budo hanyar warware matsalolin da muke ciki …

Labarai, Tsaro

Rundunar Sojin Najeriya Ta Sake Kama Wani kasurgumin Dan Ta’adda

Posted onApril 21, 2022April 21, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar sojin Najeriya ta sake kama wani kasurgumin dan ta’addan da aka dade ana nema ruwa a jallo An kama Modu Babagana …

Kotu, Labarai

Kotun Daukaka Kara ta Bada Umarnin Sake Gurfanar da A. A Zaura Bisa Laifin Zambar Dalar Amurka miliyan 1,320,000

Posted onApril 13, 2022April 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito kotun daukaka kara da ke zamanta a Kano ta bayar da umarnin sake shari’ar damfarar dan takarar gwamnan jihar Kano a …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Yadda Wani Azzalimin Malamin Makarantar Allo Ya Ragargaza Yaro Dan Shekara 8

Posted onMarch 27, 2022March 27, 2022

Alfijr ta rawaito Nasir Salisu Zango na cewa, labarin da ya motsa min Zuciya… Yaro ne karami wanda a fuska ban yi zaton ya haura …

Labarai, Siyasa

Yanzu Yanzu Engr Abba Kabir Yusuf Ya Fice Daga Jam’iyyar P D P

Posted onMarch 27, 2022March 27, 2022

Alfijr ta rawaito Engr. Abba K Yusuf ya fice daga jam’iyar PDP ya koma jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) Mai kayan marmari, a hukunce. …

Labarai

DA Ɗumi Ɗuminsa! ‘Yan Bindiga Sun Hana Jirgin Sama Tashi, Sun Kuma Kashe Ma’aikaci Daya A Kaduna

Posted onMarch 26, 2022March 26, 2022

Alfijr ta rawaito Rikicin filin jirgin sama na Kaduna ya barke yayin da ‘yan bindiga suka hana jirgin sama tashi kuma sun kashe ma’aikaci daya. …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 5 6 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab