Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Weight loss success stories

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamna Ganduje Ya Nada Sabon Shugaban Ma’aikatan Jihar Kano Da Wasu Sakatarori

Posted onApril 11, 2022April 11, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nadin sabon shugaban ma’aikata, Usman Bala Muhammad, wanda har zuwa sabon nadin nasa, …

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

Yadda Gidauniyar Dahiru Dawaki Ta Tabbatar Da Sakin Fursunoni 37 Albarkacin Ramadan

Posted onApril 10, 2022April 10, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata kungiya mai zaman kanta a Kano mai suna Dahiru Dawaki Foundation ta nemarwa fursunoni 37 da ke da kananan laifuffuka …

Addini, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Wasu Mutane Sun Dambace A Gaban Masallacin Ka’aba

Posted onApril 9, 2022April 9, 2022

Alfijr ta rawaito Rikici ya ɓarke a gaban Masallacin Ka’aba na Kasar Saudiyya yayin gudanar da aikin Umrah Jami’an tsaro na musamman da ke kula …

Labarai, Siyasa

Ta faru ta kare! ENGR Rabiu Musa Kwankwaso Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

Posted onMarch 29, 2022March 29, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar PDP a wannan rana Kwankwaso ya sanar da …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Yadda Wani Azzalimin Malamin Makarantar Allo Ya Ragargaza Yaro Dan Shekara 8

Posted onMarch 27, 2022March 27, 2022

Alfijr ta rawaito Nasir Salisu Zango na cewa, labarin da ya motsa min Zuciya… Yaro ne karami wanda a fuska ban yi zaton ya haura …

Labarai, Siyasa

Jami an tsaro Sun Shirya Cafke Bashir Gentile Mai Fashin Baki Akan Siyasa A Kano

Posted onMarch 22, 2022March 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito ‘yan sandan Kano na shirin kama wani shahararren mai sharhi kan al’amuran siyasa, Bashir Gentile, kan fadawa gwamnan jihar Kano, Abdullahi …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano. Ta Rusa Chamber Of Commerce, Ta Kafa Kwamitin Riko

Posted onMarch 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta ba da umarnin rusa shugabannin kungiyar ‘yan kasuwa, masana’antu, ma’adinai da noma ta Kano (KACCIMA), ba tare …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Yan Karota Sun Sake Kama Mai Adaidaita Sahu Barawon Waya A Kano

Posted onMarch 15, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar dake kula zirga zirgar Ababan hawa ta jihar kano KAROTA ta sake samun nasarar Kama Wannan matashin mai Suna Abdullahi Babakura …

Al amuran Yau Da Kullum, Lafiya

Dubun Wata Gurguwar Karya Ta Cika, An kamata tana bara A Kan Keke

Posted onMarch 13, 2022March 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito an kama wata matashiyar yarinya ranar Lahadi 13/93/2022 da ke karyar gurgunta tare da zama kan keken guragu dubunta ya cika …

Labarai, Tsaro

Jami an Kwastam Sun kama Wasu Manyan Motoci, Na ₦529m Da Tramadol Na ₦192m Da Sauran Kayayyaki

Posted onMarch 13, 2022March 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar Kwastam ta kama wasu manyan Motoci, wasu da kudinsu ya kai N529m Ya kuma ce, katan 640 na magunguna marasa …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

An Gudanar Da Gagarumar Zanga-zangar Lumana A Maiduguri

Posted onMarch 12, 2022March 12, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito al’ummar Maiduguri sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da karuwar ayyukan miyagun laifuka Wasu mazauna gidan Shagari Low-cost da ke Maiduguri …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Shugaban Yan jaridun (internet) Na Kano, Yayi Kira Ga ‘Yan kungiyar, Kada Su Bari Ayi Amfani Dasu Wajan Yada Labaran Karya

Posted onMarch 12, 2022March 12, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Shugaban yan jarida masu wallafa labarai a yanar gizo, (internet) reshen jahar Kano, Hisham Habib, yayi kira ga ‘ya’yan kungiyar da …

Kimiyya Da Fasaha, Labarai

Dan Kano ya Zama Shugaban Kungiyar Injiniyoyi ta Duniya (World Federation of Engineers).

Posted onMarch 10, 2022March 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Injiniya Mustafa Balarabe Shehu Bakano na farko ya zama Shugaban Kungiyar Injiniyoyi ta Duniya (World Federation of Engineers). An zabe shi …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Sarkin Kano Ya Kaddamar Da Kamfanin Abincin Gina Jikin Yara, Na Marigayi Sani Dangote

Posted onMarch 8, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito taron wanda ya gudana a ranar Talata 8 ga watan Maris 2022 ya samu karramawa daga manyan baki daga ciki da …

Labarai, Siyasa

An kama Danbilki Bisa Zargin Bata Sunan Gwamna Kan Bada Cin Hanci

Posted onMarch 8, 2022March 8, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata kotu a Kano ta tura keyar Abdulmajid Danbilki Kwamanda daya daga cikin jiga-jigan APC a jihar a gidan zuwa 15 …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Cire Gwamna Ebonyi Da Mataimakinsa

Posted onMarch 8, 2022March 14, 2022

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Talata, ta kori Gwamna David Umahi na Jihar Ebonyi da Mataimakinsa, Dr Eric Kelechi Igwe, …

Labarai, Siyasa

Jam’iyyar APC Ta Kasa Ta Tunbuke Mai Mala Ta Maye Gurbinsa Da Gwamna Abubakar Sani Bello Domin Ya Zama Shugaban Riko

Posted onMarch 7, 2022March 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Gwamnan Neja, Sani-Bello, zai karbi ragamar shugabancin jam’iyyar APC daga Gwamna Buni na jihar Neja, Abubakar Sani-Bello, ya isa hedikwatar jam’iyyar …

Labarai, Saudiyya

Saudiyya Ta Bawa Yan Najeriya Da Sauran kasashe 16 Damar Aikin Umrah

Posted onMarch 5, 2022March 14, 2022

Alfijr Labari d Alfijr ta rawaito Ma’aikatar harkokin cikin gida ta kasar Saudiyya a yau Asabar da daren nan ta janye dakatarwar da ta sanya …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Wanke Matar Wanda Ya Kashe Hanifa, Matar Ta Nemi Da Abdulmalik Ya Sauwake Mata

Posted onMarch 5, 2022March 5, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito jiya Juma’a ne aka sake gurfanar da Jamila, mai shekara 30 da haihuwa a Kotun Majistare 12 da ke gidan Murtala, …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Gobara ta Lakume kayayyakin Sama da Miliyan N18m A Dakin Ajiyar SEMA, A jihar Kano

Posted onMarch 4, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, wata gobara da ta tashi da yammacin ranar Juma’a a dakin ajiyar kayan agajin gaggawa na jihar Kano (SEMA), ta lalata …

Posts pagination

‹ 1 … 4 5 6 7 8 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab