Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Business schools

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

Ɗan Wasan Real Madrid David Alaba Ya Tallafawa Najeriya Da Gine Ginen Bandakuna Kyauta

Posted onSeptember 18, 2022September 18, 2022

Alfijr ta rawaito shararren ɗan wasan kwallon kafan nan David Alaba, mai tsaron baya na kungiyar Real Madrid, ta hanyar gidauniyarsa, ya ba da gudummawar …

Labarai, Ta addanci

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya Ta Kama Mutane Biyar Da Ake Zargin Kashe Dan Kabiru Gaya

Posted onSeptember 18, 2022September 18, 2022

Rundunar ‘yan sandan Najeriya, babban birnin tarayya Abuja, ta kama wasu mutane biyar da ake zargi da hannu a kisan Sadiq dan Kabiru Gaya, sanata …

Gwamnatin Kano, Labarai

GwamnaGanduje Ya Amince Da Biyan Miliyan 304 Na Alawus Ga Malaman Jami’ar Jihar Kano

Posted onSeptember 16, 2022September 17, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta amince da biyan Naira miliyan 304 na alawus-alawus ga ma’aikata 287 na ɓangaren koyarwa na jami’ar Yusuf Maitama …

Labarai, Saudiyya

Saudiya Da Google Cloud Sun  ƙaddamar Da ‘Elevate’ Don Karfafa Mata 25,000

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar Kula da bayanan Saudiyya da bayanan sirri (SDAIA) da hadin guiwar Google Cloud, sun sanar da wani sabon haɗin gwiwa wanda …

Hadari, Labarai

Wani Mummunan Hadarin Motar Bas Ya Lakume Rayukan Mutane 6

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC) ta ce mutane shida ne suka mutu sannan wasu shida suka samu raunuka a wani hatsarin …

Labarai, Tattalin Arziki

Farashin Kayayyaki Ya Kara Mummunar Tsada A Karon Farko Cikin Shekaru 17 A Najeriya.

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Alfijr ta rawaito karon farko cikin shekaru 17, tsadar farashin kayayyakin masarufi ta karu da kashi 20.5 a Najeriya a cikin watan Agusta da ya …

Canjin Kudi, Labarai

kudaden Waje Sun Ƙara Hawa Sama A Kasuwar Canjin Kudaden Waje Yau Alhamis

Posted onSeptember 15, 2022September 15, 2022

        Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Alhamis Dollar zuwa Naira Siya = 702 / …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Wasu Dattijai Masu Shekaru 65, Da 52, Bayan Samunsu Da Yiwa Yarinya Cikin Shege

Posted onSeptember 15, 2022September 15, 2022

Kotun Majistare da ke zamanta garin Zaria unguwar Chediya, ta tasa keyar wani tsoho mai shekara 65 da kuma wani mai shekara 52 zuwa gidan …

Labarai

NCAA Ta Ce Ta Dakatar Da Lasisin Aiki Na Kamfanin Azman Air

Posted onSeptember 15, 2022September 15, 2022

Alfijr ta rawaito NCAA ta ce kamfanin jiragen sama na Azman ya gaza sabunta takardar shedar Air Operator (AOC) daga Hukumar Kula da Sufurin Jiragen …

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

Matashin Da Ya Ƙirkiri Mota Mai Amfani Da Lantarki A Barno, Ya Shiga Kundin Tarihi

Posted onSeptember 15, 2022September 15, 2022

Alfijr ta rawaito mataimakin Shugaban Ƙasa, Osinbajo Ya Karrama matashin da da kirkiri wata mota mai amfani da lantarki da lambar yabo ta Musamman Alfijr Labarai …

Gobara, Labarai

Wata Gobara Ta Lakume Rayukan Mutane 8, Da Jikkata mutane Da Dama A Wani Katafaren Gini

Posted onSeptember 14, 2022September 14, 2022

Alfijr ta rawaito Akalla mutane takwas ne suka mutu wasu da dama kuma suka samu raunuka bayan wata gagarumar gobara ta tashi a wani dakin …

Labarai, Tsaro

Hukumar NSCDC Ta Kama Wasu Gawurtattun Barayi Su Takwas Da Laifuka

Posted onSeptember 13, 2022September 13, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar tsaron Najeriya ta Civil Defence, reshen jihar Lagos, ta tabbatar da kama wasu mutane biyar da ake zargin barayin man fetur …

Labarai, Ta addanci

Wani Mutum Ya Kashe Sabuwar Amarya, Ya Kuma Ƙone Mijinta A  Adamawa 

Posted onSeptember 11, 2022September 11, 2022

Alfijr ta rawaito wani mutum a jihar Adamawa, Ibrahim Muhammadu, ya shiga hannun jami’an ‘yan sanda bisa zarginsa da kona wata sabuwar amarya da mijinta …

Labarai, Saudiyya

Saudiyya Ta Kama Mutane 15,568 A Cikin Mako Guda Bisa Aikata Manyan Laifuka Daban Daban

Posted onSeptember 11, 2022September 11, 2022

Alfijr ta rawaito, kimanin masu karya doka 15,568 ne suka keta dokar zama, da dokokin aiki da ka’idojin tsaron iyakoki a yankuna daban-daban na masarautar …

Kasashen Waje, Labarai

Amabaliyar Ruwa Tayi Sanadin Lalata Daya Daga Cikin Tsoffin Biranen duniya A Pakistan

Posted onSeptember 10, 2022September 10, 2022

Alfijr ta rawaito ɗaya daga cikin tsoffin matsugunan mutane da aka adana a duniya ya lalace sosai sakamakon mamakon ruwan sama a Pakistan yayin da …

FRSC, Labarai

Mun Shirya Daukar Tsauraran Mataki Kan Ajiye Motoci Inda Bai dace Ba! FRSC

Posted onSeptember 8, 2022September 8, 2022

Alfijr ta rawaito, hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC) ta ce ma’aikatanta za su tilasta musu yin parking da ababen hawa a cikin watanni masu …

Canjin Kudi, Labarai

kudaden Waje Sun Ƙara Hawa Sama A Kasuwar Canji Kudaden Waje Yau Laraba

Posted onSeptember 7, 2022September 7, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Laraba Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira Siya = 697 / Siyarwa = …

Ibtila i, Labarai

Tinubu Ya Bada Naira Miliyan 50 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Jigawa

Posted onSeptember 7, 2022September 7, 2022

Dan Takarar Shugabancin kasa a Jam’iyyar APC A Jihar, Bola Tinubu ya bada gudunmawar naira Miliyan 50 Ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a Jihar …

Ibtila i, Labarai

Wasu Gungun Yan Fashi Sun Fasa Bankuna Sun Kwashe Kudade A jihar Kogi

Posted onSeptember 6, 2022September 6, 2022

Alfijr ta rawaito wasu gaggan ‘yan fashi da makamai sun yi Dirar Mikiya akan bankunan Zenith Bank, First Bank da kuma UBA da ke karamar …

Labarai, Wasanni

Shugaban UEFA Ya Sake Jaddada Matakin Super League Zai kasance Rayayye

Posted onSeptember 6, 2022September 6, 2022

Shugaban UEFA Aleksander Ceferin a ranar Litinin ya bayyana cewa, dole ne kwallon kafa ta Turai ta kasance a bude ga dukkan kungiyoyi, yayin da …

Posts pagination

‹ 1 … 13 14 15 16 17 … 23 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab