Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Business schools

Kimiyya Da Fasaha, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Bayan Kiraye Kiraye Da Koke Ga Manhajar Whatsapp, Yanzu Haka Ya Fito Da Wani Sabon Cigaba

Posted onSeptember 28, 2022September 29, 2022

Bayan Kiraye Kiraye Da Kuke Ga Manhajar Whatsapp, Yanzu Haka Ya Fito Da Wani Cigaba Alfijr ta rawaito bayan korafe korafenku da kiraye kiraye kan …

Al Ajabi, Labarai

Wata Kotu Ta Daure Wani Basarake Ɗaurin Shekaru Goma Sha Biyar 15 A Gidan Gyaran Hali

Posted onSeptember 27, 2022September 27, 2022

Alfijr ta rawaito wata babbar kotu da ke Ikeja ta yanke wa mai rike da sarautar Baale da ke Shangisha a unguwar Magodo a Jihar …

Aika-Aika, Labarai

Karfin Hali! Ya Sace Wayar Dan Sanda A Caji Ofis Lokacin Bayan Ya Je Neman Belin Abokinsa

Posted onSeptember 27, 2022September 27, 2022

Alfijr ta rawaito wani abin mamaki lokacin da aka gurfanar da wani mutum mai shekara 45, a gaban kotu bisa zarginsa da satar wayar dan …

Aika-Aika, Labarai

Dubun Wani Dan Damfara Mai Canjawa Mutane ATM A Wajen Cirar Kudi Ta Cika A Kano

Posted onSeptember 26, 2022September 26, 2022

Alfijr ta rawaito dubun matashi mai zamba a bakin ATM dake fadin jihar Kano ta cika Alfijr Labarai Wakilin Alfijr ya ci karo da wasu …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Bindiga Sun Kashe Wani Ɗan Kasuwa Da Jikkata Mutum Ɗaya A Kano

Posted onSeptember 25, 2022September 25, 2022

Alfijr ta rawaito Ƴan bindiga sun harbe wani Inyamiri ɗan kasuwa, mai suna Ifeanyi a unguwar Sabongari a Jihar Kano. Alfijr Labarai Lamarinya faru ne …

Labarai, Ta addanci

Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Goma Sha biyar 15 A Wani Hari A Masallaci A Zamfara

Posted onSeptember 24, 2022September 24, 2022

Alfijr ta rawaito mutum 15 ne suka mutu wasu kuma da dama suka jikkata a wani harin aka kai a wani masallaci a jihar Zamfara. …

Al Ajabi, Labarai

Bayan Ragargaje Yar Sanda Da Tayi, Kotu Ta Aike Da wata Farfesa Gidan Gyaran Hali

Posted onSeptember 23, 2022September 23, 2022

Alfijr ta rawaito kotun majistare da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja, a ranar Juma’a, ta tasa keyar Farfesa Zainab Duke Abiola tare da …

Labarai

Hukumamar DSS Sun Kuɓutar Da Mutane 27 Da Akai Safararsu A Kano  

Posted onSeptember 23, 2022September 29, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar yan sandan farin kaya, SSS ta kuɓutar da mutane 27 da ake yunkurin safararsu ta kuma miƙa su ga hannun jami’an …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Tsawaita Ayyukan Jirage A Filayen Tashi Da Saukar Jiragen Sama

Posted onSeptember 23, 2022September 23, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyar Ma’aikatan Jiragen Sama da Injiniyoyi ta kasa (NAAPE) ta ce tana goyon bayan matakin da hukumomin kula da zirga-zirgar jiragen sama …

Labarai, Wasanni

Man United Ta Bayyana Tafka Wata Gagarumar Asara A Kakar Wasan 2021/22

Posted onSeptember 22, 2022September 22, 2022

Alfijr ta rawaito kungiyar Manchester United ta sanar da tafka asarar Yuro miliyan 115.5 a kakar wasan 2021/22. Alfijr Labarai Kungiyar ta sanar da hakan …

Labarai, Siyasa

Rikici Ya Balle, Sakamakon Tinubu ya ki Amincewa Da Wani Nadi Da Buhari Yayi Masa

Posted onSeptember 22, 2022September 29, 2022

Alfijr ta rawaito Buhari ya nemi Tinubu ya dauko Margaret domin ta jagoranci yakin neman zaben jam’iyyar APC mai mulki a yankin amma, ya ki …

Kimiyya Da Fasaha, Labarai

Ƴan China Sun Kirƙiro Takunkumin Fuska Mai Gano Cutar Korona A Cikin Minti 10

Posted onSeptember 22, 2022

Alfijr ta rawaito wasu gungun masana kimiya na kasar China sun ƙirƙiro wani takunkumin fuska, wanda zai iya gano mai ɗauke da ƙwayoyin cutar korona …

EFCC, Labarai

Hukumar EFCC Ta Kama Wani Mutum Da Zargin Zambar Naira Miliyan 14 A Kano

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito jami’an hukumar EFCC sun kama Hassan Babangida Hassan da laifin hada baki, damfarar aiki da kuma jabu. Alfijr Labarai Hukumar ta yi …

ASUU, Labarai

Wata Kotu Ta Umarci ASUU Da Ta Koma Bakin Aikinta

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun Ma’aikata da ke zamanta a babban birnin Abuja ta umarci kungiyar malaman jami’o’i ta janye yajin aikin da take yi. Alfijr …

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

Jarumi Umar Bankaura Yace Ku Sashi Cikin Addu’ar Sakamakon matsanancin Rashin lafiya

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon ɗan wasan kwaikwayon nan Alhaji Umar Yahaya Malumfashi (Bankaura) ya bayyana cewa ya na buƙatar addu’a daga al’ummar Annabi saboda yanayin …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Wasu Matasa Bisa Zargin Yin Zamba Da Batanci Da Sunnan Yar Sani Danja

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito wata kotun Majistare mai lamba 47 da ke Kano ta ƙi ba da belin wasu matasa biyi nan da aka kama kan …

Labarai, Tarihi

Yadda Wani Dan Majalisa Ya Ragargaza Gidan Radio Kano A Shekarar 1980

Posted onSeptember 20, 2022

A rana irin ta yau: Satumba 20, 1980 Hon. Labaran Tanko ya ragargaza Radio Kano, saboda bayar da sanarwar ƙarya ga Malam Aminu Kano. Alfijr …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Na Shirin Hana Cin Ganda A Faɗin Kasar

Posted onSeptember 20, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa ta na shirin yin wata doka da za ta hana cin ganda a faɗin ƙasar. Alfijr Labarai …

Aika-Aika, Labarai

An Gano Mushen Dabbobi Da Ake Siyarwa Mutane A Abbatuwa Kano

Posted onSeptember 19, 2022September 20, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’in Hukumar kula da kare hakkin mai siya da mai Siyarwa (KSCPC) ta Jihar Kano, ta ce ta gano tare da kama …

Ibtila i, Labarai

Yadda Marigayiya Ta Kira Ni Muka Tattauna Kan Batun Aurenta Da ‘Dan China. In Ji Mal Daurawa

Posted onSeptember 19, 2022September 20, 2022

Alfijr ta rawaito Shaikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana cewa kafin a kashe Ummita sai da ta kira shi ta sanar da shi cewa iyayenta …

Posts pagination

‹ 1 … 12 13 14 15 16 … 23 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab