Alfijr ta rawaito Wata kotu da ke Ilorin a ranar Juma’a ta raba auren Musulunci tsakanin Abdul Mukaila da Rahimat Mukaila Alfijr Labarai Alkalin kotun, …
Tag: Civil societies
Alfijr ta rawaito Buhari ya nemi Tinubu ya dauko Margaret domin ta jagoranci yakin neman zaben jam’iyyar APC mai mulki a yankin amma, ya ki …
Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Dollar zuwa NairaSiya = 709 / Siyarwa = 717 Pounds zuwa Naira Siya …
Alfijr ta rawaito bayan kisan da wani ɗan China, Geng Quanrong ya yi wa budurwarsa a jihar Kano, Ummukulthum mai lakanin Ummita, sai ga wata …
Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da hukuncin amincewa da Panic Alert Security Systems Limited a kan kungiyar …
Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta mallaki gidan marigayi tsohon jakadan Najeriya a Majalisar ɗinkin duniya Dan masanin Kano Alhaji Yusuf Maitama domin domin …
Alfijr ta rawaito wani magidanci mai suna Taiye ya rataye matarsa, Misis Endurance har lahira a kauyen Oviorie-Ovu da ke Karamar Hukumar Ethiope ta Gabas …
A rana irin ta yau: Satumba 20, 1980 Hon. Labaran Tanko ya ragargaza Radio Kano, saboda bayar da sanarwar ƙarya ga Malam Aminu Kano. Alfijr …
Alfijr ta rawaito rundunar ’Yan Sandan jihar Kaduna ta kama wata mata dauke da yara tara a motar daukar kaya, daga karamar hukumar Danbatta da …
Alfijr ta rawaito jagoranci dalibai, ƙarƙashin ƙungiyar dalibai ta kasa, NANS, ta rufe hanyoyin da ke zuwa filin jirgin sama na Murtala Muhammed da …
Alfijr ta rawaito hukumar NDLEA ta kama kwalaben Akuskura 26,600 a Kano, tare da mai hada shi. Alfijr Labarai Jami an sun kama wani fitaccen …
Rundunar ‘yan sandan Najeriya, babban birnin tarayya Abuja, ta kama wasu mutane biyar da ake zargi da hannu a kisan Sadiq dan Kabiru Gaya, sanata …
Alfijr ta rawaito wani da ake zargin Mai ba da labari ga masu garkuwa ya bayyana yadda ya ke kai kayan abinci, da kai kudin …
Alfijr ta rawaito Hukumar Hisbah ta Jahar Zamfara tayi Nasarar cafkesu mace da namiji tare da Gurfanar dasu a Gaban Kotun Shari’ar Musulunci dake Kan …
Alfijr ta rawaito Mutane bakwai 7, ne suka mutu sannan daya ya jikkata a wani gini daya rufta a jihar Jigawa. Alfijr Labarai Kakakin rundunar …
Alfijr ta rawaito wata mata ƴar kasuwa mai suna Monica Gambo, ta maka mijinta, Yakubu Gambo a gaban wata kotu da ke Nyanya Abuja, saboda …
Alfijr ta rawaito hukumar Kula da bayanan Saudiyya da bayanan sirri (SDAIA) da hadin guiwar Google Cloud, sun sanar da wani sabon haɗin gwiwa wanda …
Alfijr ta rawaito hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC) ta ce mutane shida ne suka mutu sannan wasu shida suka samu raunuka a wani hatsarin …
Alfijr ta rawaito wata kotun magistrate da ke zamanta IKeja da ke birnin Ikko ta tsare wata mata mai suna Folake Adeleye mai shekaru 34 …
Alfijr ta rawaito kamfanin Jirgin saman Azman Air ya shirya Lokutan tashin abokanan huldar su a ranar Juma a Alfijr Labarai An dawo da aikin …