Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: designs

Labarai

CBN Da EFCC, Sun Shirya Kwato Basussuka Da Ake Bin Al’umma Na Anchor Borrowers A Faɗin Kasar

Posted onSeptember 29, 2022September 29, 2022

Alfijr ta rawaito babban bankin nageiya CBN ya ce ya fara cirewa daga asusun wadanda suka kasa cika alkawurran da ya dauka na ci gaban …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Kudaden Waje Suke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canjin Kudaden Waje Ta Wapa Yau Laraba

Posted onSeptember 28, 2022September 28, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Dollar zuwa NairaSiya = 720 / Siyarwa = 734 Pounds zuwa Naira Siya …

Kimiyya Da Fasaha, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Bayan Kiraye Kiraye Da Koke Ga Manhajar Whatsapp, Yanzu Haka Ya Fito Da Wani Sabon Cigaba

Posted onSeptember 28, 2022September 29, 2022

Bayan Kiraye Kiraye Da Kuke Ga Manhajar Whatsapp, Yanzu Haka Ya Fito Da Wani Cigaba Alfijr ta rawaito bayan korafe korafenku da kiraye kiraye kan …

Labarai, NDLEA

Hukumar NDLEA Ta Kona Hodar Iblis Da Ta Kama Ta Kimanin Naira Biliyan 194

Posted onSeptember 27, 2022September 27, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA ta kone hodar iblis da sauran miyagun kwayoyi da kudinsu ya kai …

Cin Amana, Lafiya

Dubun Wani Soja Da Ke Sayar Wa ’Yan Ta’adda Bindiga Ta Cika A Birnin Tarayya Abuja

Posted onSeptember 27, 2022September 29, 2022

Alfijr ta rawaito wani soja a birnin tarayya Abuja, ya shiga hannun hukumar DSS kan zarginsa da sayar da bindiga ga masu garkuwa da mutane. …

Aika-Aika, Labarai

Karfin Hali! Ya Sace Wayar Dan Sanda A Caji Ofis Lokacin Bayan Ya Je Neman Belin Abokinsa

Posted onSeptember 27, 2022September 27, 2022

Alfijr ta rawaito wani abin mamaki lokacin da aka gurfanar da wani mutum mai shekara 45, a gaban kotu bisa zarginsa da satar wayar dan …

Al Ajabi, Labarai

Burina Samun Matar Da Zan Aura, Domin Dana Ya Gaji Dukiyata! In ji Bobrisky, Wanda Ya Mai da Kansa Siffar Mata

Posted onSeptember 26, 2022September 26, 2022

Alfijr ta rawaito Fitacciyar shahararriyar ɗan Daudu wato, Bobrisky ya gabatar da wani muhimmin roko game da abin da yake so a halin yanzu Alfijr …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Wani Tsoho Mai Shekaru 75 Da Tabar Wiwi 49Kg Da Kodin Mai Nauyin 733Kg A Kano

Posted onSeptember 25, 2022September 25, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’an tsarol sun kama wani tsoho mai shekaru 75 bisa laifin mallakar tan din haramtattun kwayoyi” a unguwar Anguwan Sate, yankin karamar …

Al Ajabi, Labarai

Wata Mata Ta Dage Kan Kotu Ta Tilasta Mijinta Ya Saketa, Duk Da Rokon Da Mijinta Ya ke Ta Fama

Posted onSeptember 23, 2022September 24, 2022

Alfijr ta rawaito Wata kotu da ke Ilorin a ranar Juma’a ta raba auren Musulunci tsakanin Abdul Mukaila da Rahimat Mukaila Alfijr Labarai Alkalin kotun, …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Tsawaita Ayyukan Jirage A Filayen Tashi Da Saukar Jiragen Sama

Posted onSeptember 23, 2022September 23, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyar Ma’aikatan Jiragen Sama da Injiniyoyi ta kasa (NAAPE) ta ce tana goyon bayan matakin da hukumomin kula da zirga-zirgar jiragen sama …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Take kasancewa A Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Kasuwar Wapa Kano Yau Alhamis

Posted onSeptember 22, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Dollar zuwa NairaSiya = 709 / Siyarwa = 717 Pounds zuwa Naira Siya …

Aika-Aika, Labarai

Wata Budurwa Ta Nemi Yan Sanda Su Yi Mata Tsakani Da Saurayinta Dan Turkiyya, Saboda kisan Ummita

Posted onSeptember 22, 2022September 22, 2022

Alfijr ta rawaito bayan kisan da wani ɗan China, Geng Quanrong ya yi wa budurwarsa a jihar Kano, Ummukulthum mai lakanin Ummita, sai ga wata …

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Yi Watsi Da Hukuncin Biyan $47m Ga Wani Kamfani Na Paris Club

Posted onSeptember 22, 2022September 22, 2022

Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da hukuncin amincewa da Panic Alert Security Systems Limited a kan kungiyar …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Ɗan Masani Kano Zuwa Gidan Tarihi Da Raya Al’adu

Posted onSeptember 22, 2022September 22, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta mallaki gidan marigayi tsohon jakadan Najeriya a Majalisar ɗinkin duniya Dan masanin Kano Alhaji Yusuf Maitama domin domin …

EFCC, Labarai

Hukumar EFCC Ta Kama Wani Mutum Da Zargin Zambar Naira Miliyan 14 A Kano

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito jami’an hukumar EFCC sun kama Hassan Babangida Hassan da laifin hada baki, damfarar aiki da kuma jabu. Alfijr Labarai Hukumar ta yi …

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

Jarumi Umar Bankaura Yace Ku Sashi Cikin Addu’ar Sakamakon matsanancin Rashin lafiya

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon ɗan wasan kwaikwayon nan Alhaji Umar Yahaya Malumfashi (Bankaura) ya bayyana cewa ya na buƙatar addu’a daga al’ummar Annabi saboda yanayin …

Labarai, Ta addanci

Wani Magidanci Ya Rataye Matarsa, Kuma Ta Rigamu Gidan Gaskiya

Posted onSeptember 21, 2022

Alfijr ta rawaito wani magidanci mai suna Taiye ya rataye matarsa, Misis Endurance har lahira a kauyen Oviorie-Ovu da ke Karamar Hukumar Ethiope ta Gabas …

Labarai, Tarihi

Yadda Wani Dan Majalisa Ya Ragargaza Gidan Radio Kano A Shekarar 1980

Posted onSeptember 20, 2022

A rana irin ta yau: Satumba 20, 1980 Hon. Labaran Tanko ya ragargaza Radio Kano, saboda bayar da sanarwar ƙarya ga Malam Aminu Kano. Alfijr …

Aika-Aika, Labarai

An Gano Mushen Dabbobi Da Ake Siyarwa Mutane A Abbatuwa Kano

Posted onSeptember 19, 2022September 20, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’in Hukumar kula da kare hakkin mai siya da mai Siyarwa (KSCPC) ta Jihar Kano, ta ce ta gano tare da kama …

Ibtila i, Labarai

Yadda Marigayiya Ta Kira Ni Muka Tattauna Kan Batun Aurenta Da ‘Dan China. In Ji Mal Daurawa

Posted onSeptember 19, 2022September 20, 2022

Alfijr ta rawaito Shaikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana cewa kafin a kashe Ummita sai da ta kira shi ta sanar da shi cewa iyayenta …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 … 10 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab