Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Love poems

Labarai, Najeriya

Wata Sabuwa! Wutar Lantarki Ta Ƙasa Ta Lalace Gaba Ɗaya

Posted onSeptember 26, 2022September 26, 2022

Alfijr ta rawaito Layin wutar lantarki ta ƙasa ta sauka gaba ɗaya, ya kasance babu megawatts ko ɗaya, tun misalin karfe 10:51 na safiyar Litinin, …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Wani Tsoho Mai Shekaru 75 Da Tabar Wiwi 49Kg Da Kodin Mai Nauyin 733Kg A Kano

Posted onSeptember 25, 2022September 25, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’an tsarol sun kama wani tsoho mai shekaru 75 bisa laifin mallakar tan din haramtattun kwayoyi” a unguwar Anguwan Sate, yankin karamar …

Labarai, Shaye-shaye

Jami an Tsaro Sun Cafke Wasu Samari 3, Bayan Mutuwar Abokinsa Wajen Birthday

Posted onSeptember 25, 2022September 25, 2022

Alfijr ta rawaito wani matashi mai shekaru 21 mai suna Micheal Arigbabuwo ya rasa ransa a wurin bikin zagayowar ranar haihuwarsa bayan da aka zarge …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Bindiga Sun Kashe Wani Ɗan Kasuwa Da Jikkata Mutum Ɗaya A Kano

Posted onSeptember 25, 2022September 25, 2022

Alfijr ta rawaito Ƴan bindiga sun harbe wani Inyamiri ɗan kasuwa, mai suna Ifeanyi a unguwar Sabongari a Jihar Kano. Alfijr Labarai Lamarinya faru ne …

Al Ajabi, Labarai

Wata Mata Ta Dage Kan Kotu Ta Tilasta Mijinta Ya Saketa, Duk Da Rokon Da Mijinta Ya ke Ta Fama

Posted onSeptember 23, 2022September 24, 2022

Alfijr ta rawaito Wata kotu da ke Ilorin a ranar Juma’a ta raba auren Musulunci tsakanin Abdul Mukaila da Rahimat Mukaila Alfijr Labarai Alkalin kotun, …

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Yan Kasar Lebanon Sun Samar Da Katafaren Asibiti Na Zamani A jihar Kano

Posted onSeptember 23, 2022September 24, 2022

Alfijr ta rawaito Ƴan kasar Lebanon mazauna Kano sun samar da wani asibiti na zamani a babban jihar. Alfijr Labarai Kakakin yada labarai na masarautar …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Take kasancewa A Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Kasuwar Wapa Kano Yau Alhamis

Posted onSeptember 22, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Dollar zuwa NairaSiya = 709 / Siyarwa = 717 Pounds zuwa Naira Siya …

Kimiyya Da Fasaha, Labarai

Ƴan China Sun Kirƙiro Takunkumin Fuska Mai Gano Cutar Korona A Cikin Minti 10

Posted onSeptember 22, 2022

Alfijr ta rawaito wasu gungun masana kimiya na kasar China sun ƙirƙiro wani takunkumin fuska, wanda zai iya gano mai ɗauke da ƙwayoyin cutar korona …

EFCC, Labarai

Hukumar EFCC Ta Kama Wani Mutum Da Zargin Zambar Naira Miliyan 14 A Kano

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito jami’an hukumar EFCC sun kama Hassan Babangida Hassan da laifin hada baki, damfarar aiki da kuma jabu. Alfijr Labarai Hukumar ta yi …

ASUU, Labarai

Wata Kotu Ta Umarci ASUU Da Ta Koma Bakin Aikinta

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun Ma’aikata da ke zamanta a babban birnin Abuja ta umarci kungiyar malaman jami’o’i ta janye yajin aikin da take yi. Alfijr …

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

Jarumi Umar Bankaura Yace Ku Sashi Cikin Addu’ar Sakamakon matsanancin Rashin lafiya

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon ɗan wasan kwaikwayon nan Alhaji Umar Yahaya Malumfashi (Bankaura) ya bayyana cewa ya na buƙatar addu’a daga al’ummar Annabi saboda yanayin …

Labarai, Zamba

Bayan Samunta Da Laifin Satar Miliyan 2.68 A Banki, Kotu Ta Daure Ta Shekaru 7

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito babban alkalin kotun magistrate da take zamanta a Lagos, Kayode-Alamu ta yankewa Bassey hukuncin ne bayan gano shi da tayi, bayan da …

Aika-Aika, Labarai

Dubun Wata Mata Da Ta Sato Yara 9 Daga Dambatta Kano Za Ta Kai Su Ogun Ta Cika

Posted onSeptember 20, 2022September 20, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar ’Yan Sandan jihar Kaduna ta kama wata mata dauke da yara tara a motar daukar kaya, daga karamar hukumar Danbatta da …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Ci Tarar Abduljabbar Naira Miliyan goma 10

Posted onSeptember 19, 2022September 20, 2022

Daga Rabiu Usman Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, a yau Litinin, ta ci tarar Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara da ke …

Labarai, Zanga Zanga

Dalibai Sun Tare Filin Jirgin Saman Lagos Ba shiga Ba Fita, Saboda Yajin Aikin ASUU

Posted onSeptember 19, 2022September 20, 2022

  Alfijr ta rawaito jagoranci dalibai, ƙarƙashin ƙungiyar dalibai ta kasa, NANS, ta rufe hanyoyin da ke zuwa filin jirgin sama na Murtala Muhammed da …

Ibtila i, Labarai

Yadda Marigayiya Ta Kira Ni Muka Tattauna Kan Batun Aurenta Da ‘Dan China. In Ji Mal Daurawa

Posted onSeptember 19, 2022September 20, 2022

Alfijr ta rawaito Shaikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana cewa kafin a kashe Ummita sai da ta kira shi ta sanar da shi cewa iyayenta …

Labarai, Ta addanci

Dubun Mai Kaiwa Ƴan Fashin Daji Abinci, Da Karbar Kudin Fansa Da Gyara Musu Babura A Daji Ta Cika

Posted onSeptember 18, 2022September 18, 2022

Alfijr ta rawaito wani da ake zargin Mai ba da labari ga masu garkuwa ya bayyana yadda ya ke kai kayan abinci, da kai kudin …

Al Ajabi, Labarai

Wata Mata Ta Garzaya Gaban Kotu Don Raba Aurenta Da Mijinta, Bisa Kwartanci Har Gidanta
 

Posted onSeptember 16, 2022September 17, 2022

Alfijr ta rawaito wata mata ƴar kasuwa mai suna Monica Gambo, ta maka mijinta, Yakubu Gambo a gaban wata kotu da ke Nyanya Abuja, saboda …

Labarai, Saudiyya

Saudiya Da Google Cloud Sun  ƙaddamar Da ‘Elevate’ Don Karfafa Mata 25,000

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar Kula da bayanan Saudiyya da bayanan sirri (SDAIA) da hadin guiwar Google Cloud, sun sanar da wani sabon haɗin gwiwa wanda …

Labarai, Ta addanci

‘Yan Sanda Sun Ceto Wasu Mata 2 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun kwato Wasu Babur

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun ceto wasu mata biyu da aka yi garkuwa da su tare da kwato …

Posts pagination

‹ 1 … 12 13 14 15 16 … 22 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab