Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: magazines

Labarai, Tsaro

Rundunar ‘Yan sanda Ta kama wani Magidanci Da Ake Zargin Ya kashe ‘Yarsa

Posted onFebruary 17, 2022February 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, rundunar ‘Yan-Sandan Najeriya reshenjihar Jigawa ta kama wani magidanci da ake zargin ya kashe ‘yarsa ta hanyar duka Alfijr Magidancin mai …

EFCC, Labarai

EFCC Ta Gurfanar Da Auwal Sidi Sherrif A Gaban babbar kotun jihar Kano

Posted onFebruary 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, Hukumar EFCC reshen Kano a yau 17 ga Fabrairu, 2022, ta gurfanar da wani Auwal Sidi Sherrif a gaban mai shari’a …

Labarai, Tsaro

Dan Uwan Abba Kyari Ya Fallasa Yadda Ya Karbi Miliyoyin Kudi Daga Hushpuppi

Posted onFebruary 16, 2022February 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, wani bincike da rundunar ‘yan sandan Najeriya ta gudanar ya nuna cewa, kanin tsohon shugaban kungiyar ‘Intelligence Response Team’ (IRT), Abba …

Kotu, Labarai

Abdulmalik Ya Musanta Kashe Hanifa A Kotu

Posted onFebruary 14, 2022February 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Abdulmalik Tanko wanda ake zargi da kisan Hanifa mai shekara 5 a Kano, ya musanta zargin kasheta. Alfijr Abdulmalik wanda ake …

Ilimi, Labarai

Kungiyar ASUU Ta Bayyana Ali Isah Fantami A Matsayin Farfesan Bogi

Posted onFebruary 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, ASUU) ta ki amincewa da karin girma ga ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani, Isa Ibrahim Pantami a matsayin Farfesa …

Labarai, Siyasa

Buhari Ya Zabi Wanda Zai Zama Shugaban Najeriya Na gaba

Posted onFebruary 13, 2022February 16, 2022

Alfijr Alfijr ta ruwaito cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari, wanda aka ba wa takardar kudirin barin mulki nan da watanni 15, ya shirya jerin sunayen …

Labarai, Tsaro

Rundunar ’Yan Sandan Kano Sun Cafke Gungun Wasu Bata Gari Da Suka Addabi Kano

Posted onFebruary 11, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, Kakakin ’Yan sandan Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya sanar da manema labarai game da cafke matasan su 3 da suka …

Kasashen Waje, Labarai

Yan Yahoo Sun Sace Wa Dan Wasa Neymar Dubunnan Daloli $ Daga Bankinsa

Posted onFebruary 11, 2022February 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, rundunar ‘yan sandan Brazil ta kama wani mutum da suka tabbatar da cewa ya yi kutse cikin asusun bankin Neymar tare …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Dakarun Sojojin Nigeria Da Hadin Gwiwar Civilian JTF Sun Sami Gagarumar Nasara Kan BHT/ISWAP

Posted onFebruary 10, 2022February 10, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito dakarun Sojojin Nigeria Bataliya ta Task Force 149 tare da hadin gwiwar Civilian JTF a wani sumame da sukayi yayin da …

Labarai, Lafiya

Asibitin Murtala Ya Samu Matsalolin Barin Ciki 13,291 A Shekarar 2021

Posted onFebruary 9, 2022

Alfijr Asibitin kwararru na Murtala Muhammad Kwararru a Kano ya samu matsalolin bari kimanin 13, 291 a cikin kaso 15,716 da suka je haihuwa a …

Labarai, Tsaro

Innalillahi wa inna ilaihirraji un! ‘Yan Ta’adda Sun Kashe DPO a Wani Sabon Hari a Katsina

Posted onFebruary 9, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wasu ‘yan ta’adda sun kashe jami’in ‘yan sanda mai mikamin DPO a wani hari da suka kai garin Jibia da ke …

Labarai, Tsaro

Dubun Wasu Tarin ‘Yan Yahoo Boys Ta Cika

Posted onFebruary 9, 2022February 9, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, jami’an ‘yan sandan babban birnin tarayya sun kai sumame wani a unguwar Gwarinpa Mab Global Estate da ke babban birnin tarayya …

Labarai, Siyasa

APC-Kano Bangaren Shekarau Sun Yi Watsi Da ka’idojin Buni na Daidaita Tsarin Jam’iyyar A Kano

Posted onFebruary 8, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito APC ta Kano karkashin Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya, Mal Ibrahim Shekarau, ya yi watsi da samfurin sulhun da hedkwatar …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Kamfanin Azman Air Ya Sayi Sabon Jirgi Kirar 5N-AIS

Posted onFebruary 7, 2022February 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, kamfanin Azman Air a yammacin Litinin ba ƙaddamar da wani sabon jirgi 5N-AIS. Alfijr Kamfanin ya yi maraba da ƙarin Jirgin …

Addini, Labarai

Allah Ya Yiwa Mahaifin Tsohon CP Na Kano Muhd Wakili Singham Rasuwa

Posted onFebruary 6, 2022February 6, 2022

Alfijr Alfijr Innalillahi wa inna ilaihirraji un, Allah Ya yi wa mahaifin Singham tsohon kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano Alhaji Buba Turaki, rasuwa da safiyar …

Labarai, Sadarwa

kamfanin WhatsApp Ya Gargadi Masu Amfani Da Shi kan Gagarumin Canji Ga Duk Masu Amfani Da Google

Posted onFebruary 6, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, WHATSAPP waɗanda suka dogara da ma’adana mara iyaka na Google Drive na iya zama abin takaici. A cewar Hukumar Android, WhatsApp …

Addini, Labarai

Hukumar Hisbah Ta Kano Ta Kama Wasu Motoci Makare Da Barasa

Posted onFebruary 6, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wasu motoci hudu dauke da kwalaben barasa sama da 4,200. Babban kwamandan hukumar Dr …

Labarai, Tsaro

An Gano Dan Gidan Dr Zahra’u Kwamishiniyar Mata Da Ya Bata A Kano.

Posted onFebruary 4, 2022February 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, bayan sama da makon 2 da bacewar dan gidan malama Dr Zahra’u wadda take a matsayin Kwamishiniyar mata a Kano, yanzu …

Ilimi, Labarai

Wani Sabon Rikici Kan Hijabi Ya Barke! Ya Janyo Rufe Wata Makaranta Boko

Posted onFebruary 4, 2022February 4, 2022

Alfijr Alfijir ta rawaito a ranar Alhamis din da ta gabata ne gwamnatin jihar Kwara ta rufe makarantar Oyun Baptist High School da ke Ijagbo …

Posts pagination

‹ 1 … 19 20 21
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab