Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Tech reviews

Labarai, Lafiya

Gwamnatin Tarayya ta Fara Tattaunawa da kungiyar likitocin Najeriya (N A R D)

Posted onAugust 12, 2022August 12, 2022

Alfijr Labarai Gwamnatin Tarayya ta fara tattaunawa da kungiyar likitocin Najeriya kan bukatun likitocin. Alfijr ta rawaito, sakataren Yada Labarai na NARD, Dokta Yusuf Alfa …

Canjin Kudi, Labarai

Farashin Dollars Ya Kara Hawa A Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Yau Litinin

Posted onAugust 8, 2022August 8, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Alfijr Labarai Dollar zuwa NairaSiya = 655 / Siyarwa = 668 Pounds …

Gwamnatin Kano, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Gwamnatin Kano Ta Shirya Tsaf Don Daukan Sababbin Ma aikata

Posted onAugust 8, 2022August 8, 2022

Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito Gwamnatin Jihar Kano karkashin Gwamna, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ta shirya Tsaf kuma ta kafa kwamiti domin karbar takardun neman …

Ibtila i, Labarai

Allah Ya Yiwa Dalibin Makarantar Maryam Abacha (MAAUN) A Nijar Rasuwa

Posted onAugust 8, 2022August 8, 2022

Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito hukumar gudanarwar Jami’ar Maryam Abacha American University ta Nijer (MAAUN), dake Maradi, ta sanar tare da jajantawa iyayen dalibin jami’ar, …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wani Magidanci Ya Maka Jaruma Hadiza Gaban A Gaban Kotun Shari’ar Musulunci

Posted onJune 7, 2022June 7, 2022

Alfijr ta rawaito wani maigidanci ya maka jarumar Kannywood, Hadiza Gabon, a gaban wata kotun shari’ar Musulunci da ke Kaduna saboda ta ki amincewa ta …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Take Kasance a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Yau Litinin

Posted onJune 6, 2022June 6, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau 1. Dollar zuwa NairaSiya = 600 / Siyarwa = 603 2. Pounds …

Labarai, Tsaro

Wata Sabuwa! Yan Ta’adda Sun Sace Mahaifiyar ‘Yar Takarar Sanatan Kano Ta Tsakiya A APC, AA Zaura

Posted onJune 6, 2022June 6, 2022

Alfijr ta rawaito wasu barayi da ake kyautata zaton ‘yan ta’adda ne sun yi garkuwa da mahaifiyar dan takarar kujerar Sanatan Kano ta tsakiya, A.A …

Labarai, Tsaro

Wata Sabuwa! ’Yan Bindiga Sun Kashe Wani Sabon Ango Sun Sace Amarya Da Iyalan Wani Kwamishina

Posted onMay 28, 2022May 28, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wasu ‘yan bindiga sun kashe wani sabon ango tare da sace matarsa mai ciki a garin Jere da ke karamar hukumar …

Labarai, Siyasa

Alh Muhammad Abacha Ya Zama Dan Takarar Gwamna A Jam iyyar P D P A Kano

Posted onMay 26, 2022May 26, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Alh Muhammad Abacha, ya samu nasarar lashe zaɓen Fidda gwani na gwamna a jam’iyyar PDP Kano. Barista Amina Garba, wadda ita …

Ilimi, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! An Nada Tsohon Shugaban Riko Na Jami’ar MAAUN Mukamin Babban Sakataren Kungiyar AAPU

Posted onMay 24, 2022May 24, 2022

Alfijr ta rawaito shugaban Jami’ar Maryam Abacha American University ta Nijeriya (MAAUN) kuma Shugaban Kungiyar Jami’o’i Masu Zaman Kansu na Afrika (AAPU) ya nada tsohon …

Addini, Labarai

Sarkin Kano Mai Martaba Alh Aminu Ado Ya Zama khalifan TIJJANIYYA

Posted onMay 16, 2022May 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Babban Khalifan Faidah Na Duniya Sheikh Khalifa Muhammadu Mahy Niass Ya Karbi Bakwancin tawagar mai karfi ta mai martaba Sarkin Kano …

Labarai, Tsaro

Wata Sabuwa! Jami an Tsaro Sun Kama Wani Kansila Da Bindiga Kirar AK47

Posted onMay 13, 2022May 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta tabbatar da cafke wani kansila mai ci, mai suna Abdul Adamu inda ta …

Labarai, Saudiyya

‘Yan Najeriya Da Dama Da Suka je Umrah sun Makale A Airport Din Saudiyya

Posted onMay 5, 2022May 5, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito alhazai daga kasashe da dama, ciki har da Najeriya, sun tsinci kansu cikin wannan hali na tsaka mai wuya, saboda cinkoson …

Addini, Labarai

Al’ummar Sokoto Sun Gudanar Da Sallar Idi, Sabanin Umarnin Sarkin Musulmi

Posted onMay 1, 2022May 1, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wasu Musulmi a Jihar Sokoto sun gudanar da Sallar Idi a ranar Lahadi, sun ki bi umarnin Sarkin Musulmi Alhaji Muhammadu …

Hisba Kano, Labarai

Yadda Hukumar Hisba Ta Kama Barayin Wayoyi A Masallacin Alfurkan Kano

Posted onApril 26, 2022April 26, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mutum takwas 8 maza da mata da take zargi da satar wayoyi da sauran manyan …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wani Hadarin Kwale Kwale Yayi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 26

Posted onApril 13, 2022April 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Mutane 26 ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da ake ci gaba da neman wani jirgin ruwa a kogin Shagari da …

Gwamnatin Kano, Labarai

Yadda Walimar Shugabar Ma aikatan Jihar Kano Mai Barin Gado Ta Kasance

Posted onApril 13, 2022April 13, 2022

Alfijr ta rawaito babban sakataren gwamnatin jihar Kano Alh Usman Alhaji na cewa, babban burin duk wani ma’aikacin gwamnati shi ne ya yi ritaya, yayin …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamna Ganduje Ya Nada Sabon Shugaban Ma’aikatan Jihar Kano Da Wasu Sakatarori

Posted onApril 11, 2022April 11, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nadin sabon shugaban ma’aikata, Usman Bala Muhammad, wanda har zuwa sabon nadin nasa, …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Kamfanin MTN Ya Sami Amincewar Bude Banki A Nijeriya.

Posted onApril 11, 2022April 11, 2022

Alfijr ta rawaito Kamfanin sadarwa na MTN Nigeria ya sami sahalewar hukumomin Najeriya domin ya bude banki, kamar yadda kamfanin ya sanar ranar Litinin. Kamfanin …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Yadda Wani Azzalimin Malamin Makarantar Allo Ya Ragargaza Yaro Dan Shekara 8

Posted onMarch 27, 2022March 27, 2022

Alfijr ta rawaito Nasir Salisu Zango na cewa, labarin da ya motsa min Zuciya… Yaro ne karami wanda a fuska ban yi zaton ya haura …

Posts pagination

‹ 1 … 12 13 14 15 16 17 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab