Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = …
Al’ummar Ƙauyen Matusgi da ke Talatar Mafara a jihar Zamfara sunyi nasarar hallaka ‘yan bindiga 37 Alfijir Labarai ta rawaito lamarin ya faru ne bayan …
Majalisar Wakilai Ta Jinjina Wa Kamfanin Ɗangote Wajen Bunƙasa Tattalin Arzikin ƘasaYunkurin bunƙasa masana’antu da kamfanin Dangote ke yi a Nijeriya, ya sake samun ƙwarin …
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana kwarin gwiwar cewa jam’iyyar za ta lashe zaben gwamnan jihar Edo da za a yi …
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya jaddada bukatar karfafa alaka tsakanin Najeriya da kungiyar tarayyar turai, musamman wajen magance matsalar rashin abinci mai gina jiki …
Hukumar (FCCPC) ta sanar da wa’adin watanni guda ga ‘yan kasuwa da suke ta’ammali da farashin kayayyaki, tare da karfafa musu gwiwar rage farashin kayayyaki. …
DPO din Wasagu a jihar Zamfara, SP Halliru Liman ya rasu, inda rahotanni su ka tabbatar da cewa wani soja ne ya harbe shi a …
Wani matashi mai aikin sharar jirgin sama na Kamfanin Kula da Harkokin Jiragen Sama na Nijeriya (NAHCO), Auwal Ahmed Dankode, ya nuna gaskiya, yayin da …
Gwamnatin jihar Kano ta fara mayar da shaguna, da rumfuna, da wuraren zama a filin Sallar Idi a Kano, wadanda aka rusa a watan Yunin …
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya sauke shugaban hukumar alhazai ta Najeriya bayan koke-koke kan yadda aikin hajjin 2024 ya gudana Hukumomi a Najeriya na dab …
Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya nada Abubakar Adamu Rano kujerar shugaban gidan Radio Kano bayan rikon kwarya da sha shafe watanni yana gabatarwa. …
Dr Adamu Muhammad Wakil magatakardar Jami’ar Iheris dake kasar Togo yayi wannan martani dangane da kuɗin goro da Ministan Ilimin Najeriya ya yiwa jami’o’in kasashen …
Gwamna Abba Kabir Yusuf ne ya bayyana haka yayin da yake kaddamar da tsarin tattara kudaden haraji da aiwatar da asusun bai daya ajihar Kano …
Attajirin nan ɗan ƙasar Afirka ta Kudu, Johann Rupert ya zarce attajirin nan ɗan Najeriya, Aliko Ɗangote a matsayin wanda ya fi kowa arziƙi a …
Gwamnatin Tarayya Ta ƙaddamar da cibiyoyin fasahar kere-kere da fasahar ICT a Garin Makurdi na jihar Benue da nufin samar da ayyukan yi 40,000 a …
Yan sanda sun harbe wani ɗan fashi da makami har lahira tare da kama wani mai kai wa ’yan bindiga kakin sojoji a Jihar Kaduna. …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = …
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir-Yusuf ya gabatar da karin kasafin kudi naira biliyan 99.2 na shekarar 2024 ga majalisar dokokin jihar domin amincewa. Alfijir Labarai …
Mai shagon ya zargi saurayin da sace masa kayan shayi a garin Jigawar Tsada da ke Karamar Hukumar Duse a Jihar Jigawa. Alfijir Labarai ta …