Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Billboard schools

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Kadan Daga Cikin Bayanai 47 Da Shugaba Buhari Ya Gabatar A Ranar Samun ƴancin Najeriya

Posted onOctober 1, 2022October 1, 2022

. Alfijr ta rawaito Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya gabatar da jawabinsa na karshe a ranar da Najeriya ke cika shekara 62 da samun ƴancin …

Labarai, Lafiya

Za a Yi Wa Karnuka Miliyan 2.6 Allurar Riga kafin Cutar Sankarau A Najeriya

Posted onSeptember 30, 2022September 30, 2022

Alfijr ta rawaito kimanin karnuka sama da miliyan 2.6 ne ake sa ran za su ci gajiyar shirin rigakafin cutar zazzabin cizon sauro na Gwamnatin …

Labarai, Ta addanci

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji, Da Jami’in Kwastam, Sun Kuma Yi Garkuwa Da Manoma

Posted onSeptember 30, 2022September 30, 2022

Alfijr ta rawaito ‘yan bindiga kimanin 20, a ranar Laraba, sun kashe sojoji uku tare da raunata daya a wani harin kwantan bauna da suka …

Hadari, Labarai

Wani Mummunan Hadari Ya Lakume Rayukan Yan Sanda 3, Fararen Hula 3, Ya Kuma Jikkata Mutum 5

Posted onSeptember 30, 2022September 30, 2022

Alfijr ta rawaito wani mummunan haɗari ya lakume rayukan yan sanda uku da wasu mutum uku, bayan da suka ƙone ƙurmus a wata motar dakon …

Labarai

Hukumar NECO Ta Fitar Da Sakamakon Jarrabawarta Ta Shekarar 2022

Posted onSeptember 29, 2022September 29, 2022

Alfijr ta rawaito Mahukuntan hukumar shirya jarabawar ta kasa NECO sun fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta shekarar 2022. Alfijr Labarai Da yake sanar …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Kudaden Waje Suka Ƙara Tashin Gwauron Zabi A Kasuwar Canjin Ta Wapa A Yau Alhamis

Posted onSeptember 29, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Dollar zuwa NairaSiya = 728 / Siyarwa = 740 Pounds zuwa Naira Siya …

Labarai

CBN Da EFCC, Sun Shirya Kwato Basussuka Da Ake Bin Al’umma Na Anchor Borrowers A Faɗin Kasar

Posted onSeptember 29, 2022September 29, 2022

Alfijr ta rawaito babban bankin nageiya CBN ya ce ya fara cirewa daga asusun wadanda suka kasa cika alkawurran da ya dauka na ci gaban …

Labarai, Tsaro

Kakakin Rundunar Yan Sandan Nigeria Ya Yi Gargadi Da Jan Kunne Ga‘ƴan sandan Bisa Umarnin IGP

Posted onSeptember 29, 2022September 29, 2022

Alfijr ta rawaito Kakakin rundunar ƴan Sandan Nigeria ya gargadi ‘yan sandan da ke tsayawa bincike a kan tituna kan kada su saba wa umurnin …

Kimiyya Da Fasaha, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Bayan Kiraye Kiraye Da Koke Ga Manhajar Whatsapp, Yanzu Haka Ya Fito Da Wani Sabon Cigaba

Posted onSeptember 28, 2022September 29, 2022

Bayan Kiraye Kiraye Da Kuke Ga Manhajar Whatsapp, Yanzu Haka Ya Fito Da Wani Cigaba Alfijr ta rawaito bayan korafe korafenku da kiraye kiraye kan …

Ibtila i, Lafiya, Mutuwa

INNALILLAHI WA INNA ILAHI RAJI’UNA Allah Ya Yiwa Alhaji Umar Bankaura Rasuwa

Posted onSeptember 27, 2022September 27, 2022

Allah ya yiwa Alhaji Umar Malumfashi rasuwa, kafin Rasuwar sa Jarumi ne ala masanatar kannywood, Alfijr Labarai Da yawa sun fi gane shi da Alhaji …

Cin Amana, Lafiya

Dubun Wani Soja Da Ke Sayar Wa ’Yan Ta’adda Bindiga Ta Cika A Birnin Tarayya Abuja

Posted onSeptember 27, 2022September 29, 2022

Alfijr ta rawaito wani soja a birnin tarayya Abuja, ya shiga hannun hukumar DSS kan zarginsa da sayar da bindiga ga masu garkuwa da mutane. …

ASUU, Labarai

Gwamnati Ta Yi Amai Ta Kuma Lashe! Kan Umarninta Na Bude Jami’o’in Ƙasar

Posted onSeptember 27, 2022September 27, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin tarayya ta janye umarninta na saka shugabannin Jami oi su bude makarantu don dalibai su ci gaba da karatu. Alfijr Labarai …

Labarai, Najeriya

Wata Sabuwa! Wutar Lantarki Ta Ƙasa Ta Lalace Gaba Ɗaya

Posted onSeptember 26, 2022September 26, 2022

Alfijr ta rawaito Layin wutar lantarki ta ƙasa ta sauka gaba ɗaya, ya kasance babu megawatts ko ɗaya, tun misalin karfe 10:51 na safiyar Litinin, …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Kudaden Waje Suka Zama Sai Addu a, A Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Yau Litinin

Posted onSeptember 26, 2022September 26, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Dollar zuwa NairaSiya = 712 / Siyarwa = 725 Pounds zuwa Naira Siya …

Al Ajabi, Labarai

Wata Mata Ta Dage Kan Kotu Ta Tilasta Mijinta Ya Saketa, Duk Da Rokon Da Mijinta Ya ke Ta Fama

Posted onSeptember 23, 2022September 24, 2022

Alfijr ta rawaito Wata kotu da ke Ilorin a ranar Juma’a ta raba auren Musulunci tsakanin Abdul Mukaila da Rahimat Mukaila Alfijr Labarai Alkalin kotun, …

Labarai, Wasanni

Man United Ta Bayyana Tafka Wata Gagarumar Asara A Kakar Wasan 2021/22

Posted onSeptember 22, 2022September 22, 2022

Alfijr ta rawaito kungiyar Manchester United ta sanar da tafka asarar Yuro miliyan 115.5 a kakar wasan 2021/22. Alfijr Labarai Kungiyar ta sanar da hakan …

Kimiyya Da Fasaha, Labarai

Ƴan China Sun Kirƙiro Takunkumin Fuska Mai Gano Cutar Korona A Cikin Minti 10

Posted onSeptember 22, 2022

Alfijr ta rawaito wasu gungun masana kimiya na kasar China sun ƙirƙiro wani takunkumin fuska, wanda zai iya gano mai ɗauke da ƙwayoyin cutar korona …

Aika-Aika, Labarai

Wata Budurwa Ta Nemi Yan Sanda Su Yi Mata Tsakani Da Saurayinta Dan Turkiyya, Saboda kisan Ummita

Posted onSeptember 22, 2022September 22, 2022

Alfijr ta rawaito bayan kisan da wani ɗan China, Geng Quanrong ya yi wa budurwarsa a jihar Kano, Ummukulthum mai lakanin Ummita, sai ga wata …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Wasu Matasa Bisa Zargin Yin Zamba Da Batanci Da Sunnan Yar Sani Danja

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito wata kotun Majistare mai lamba 47 da ke Kano ta ƙi ba da belin wasu matasa biyi nan da aka kama kan …

Aika-Aika, Labarai

Dubun Wata Mata Da Ta Sato Yara 9 Daga Dambatta Kano Za Ta Kai Su Ogun Ta Cika

Posted onSeptember 20, 2022September 20, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar ’Yan Sandan jihar Kaduna ta kama wata mata dauke da yara tara a motar daukar kaya, daga karamar hukumar Danbatta da …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 … 11 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab