Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Najeriya

IMG 20250214 WA0020
Boko Haram, Labarai

Wani Dan Majalisar Amurka Ya Fallasa Shugabannin Amurka Masu Daukar Nauyin Boko Haram.

Posted onFebruary 14, 2025February 14, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Wani dan majalisar dokokin Amurka, Scott Perry, ya yi zargin cewa hukumar raya kasashe ta Amurka USAID ce ke tallafa wa …

IMG 20250214 WA0021
Labarai, Nijeriya

Shugaban Binance ya Fallasa Sunayen ‘Yan Majalisun Najeriya 3 Da suka Karbi Cin hancin N225bn.

Posted onFebruary 14, 2025February 14, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Tigran Gambaryan, shugaban rukunin kamfanin kudi na crypto Binance, wanda aka tsare a Najeriya na tsawon watanni, ya bayyana sunayen wasu …

IMG 20250214 063032
Ambaliya, Labarai

Labari Mai Dadi: Najeriya Za Ta Amfana da Dala Miliyan 5 Na MDD Don Magance Ambaliyar Ruwa

Posted onFebruary 14, 2025February 14, 2025

Daga Aisha Salisu Ishaq Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) ta ware dala miliyan biyar daga Asusun Gaggawa na Ƙasa (CERF) domin ɗaukar matakan rigakafi da rage …

IMG 20250212 WA0210
Labarai, Shugaba Tinubu

Tinubu ya umurci ministocin sa da su gabatar da rahoton ayyukansu.

Posted onFebruary 12, 2025February 12, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci dukkan ministocin gwamnatinsa da su bayar rahotonnin ayyukan da suka gabatar ga ‘yan Najeriya. …

IMG 20250211 WA0059
CBN, Labarai

Badakala: Gwamnan CBN Cardoso Na Cikin Tsaka Mai Wuya.

Posted onFebruary 12, 2025February 12, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Olayemi Cardoso na fuskantar kakkausar suka kan zargin biyan wasu ‘yan mata biyu zunzurutun kudi har Naira …

IMG 20250208 WA0050
Labarai

EFCC ba ta tasa ƙeyar Kakakin NAHCON, Fatima Usara ba – Bincike

Posted onFebruary 8, 2025February 8, 2025

Wani bincike da jaridar Blueprint Manhaja ta gudanar ya nuna cewa, babu ƙamshin gaskiya a rahoton da aka wallafa da ke nuna cewa, jami’an Hukumar …

FB IMG 1729698661292
Arewa, Labarai

Sama da mutun Miliyan 60 a Arewa Suka Nuna goyon Bayansu ga Shugaba Tinubu domin ya cigaba da mulki 2027

Posted onFebruary 7, 2025February 7, 2025

Fadar shugaban ƙasar Najeriya ta bayyana cewa Sama da mutanen Arewa Miliyan 60 Suka Nuna goyon Bayan Su ga Shugaban Kasa Bola Tinubu domin ya …

FB IMG 1733235574597
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Wakilai ta Karbi Rahoton Kirkiro Sabbin Jihohi a Najeriya

Posted onFebruary 6, 2025February 6, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Kwamitin gyaran kundin tsarin mulki na Majalisar Wakilai, ya ce ya karɓi buƙatar kirkiro jihohi 31 daga sasan ƙasar, domin ƙara …

FB IMG 1738763286178
Labarai, Lafiya

Tinubu ya amince da shekaru 65 na ritaya ga likitoci da ma’aikatan lafiya

Posted onFebruary 5, 2025February 5, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Shugaba Bola Tinubu ya amince da shekarun ritaya ga likitoci da sauran ma’aikatan kiwon lafiya daga shekaru 60 zuwa 65. Dakta …

FB IMG 1738758360784
Labarai, NAHCON

NAHCON ta tsawaita wa’adin biyan kuɗin aikin hajjin 2025 a Najeriya

Posted onFebruary 5, 2025February 5, 2025

Hukumar aikin hajji ta Najeriya NAHCON ta ƙara wa’adin biyan kuɗin aikin hajjin bana zuwa ranar 10 ga watan Fabrairun 2025. A cikin wata sanarwa …

FB IMG 1723115651747
Labarai, Shugaba Tinubu

Ba ki da ikon bada umarnin tsige Ni daga kan mulki na, Tinubu ya faɗawa kotu

Posted onFebruary 4, 2025February 4, 2025

Shugaba Bola Tinubu ya bukaci babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar da ke neman tilastawa majalisar dokokin kasar fara yunƙurin …

IMG 20250129 WA0137
Labarai, Nijeriya

“Kufito a Gwabza Yaki Don kwatar Mulki Kamar Rayuwarku Zata kare” – In Ji Amaechi

Posted onJanuary 29, 2025January 29, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Gabanin Zaben 2027 dake karatowa, Tsohon gwamnan Jihar Ribas, Rotimi Amaechi, ya bukaci ‘yan Najeriya da su kare kuri’unsu tare da …

IMG 20250129 WA0118
JAMB, Labarai

JAMB ta Dakatar da Karatun Aikin Lauya a Jami’ar Ilori Da Wasu jami’o’i 7.

Posted onJanuary 29, 2025January 29, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire JAMB ta ce ba za ta gudanar da jarabawar shiga jami’a ba, a …

IMG 20250127 WA0192
Labarai, Nijeriya

Wasu ‘Yan Siyasa Na Kokarin Karkatar Da Kudaden Agajin Talakawa – Inji Minista Nentawe.

Posted onJanuary 27, 2025January 27, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Ministan Harkokin Bada Agajin gaggawa da Rage Radadin Talauci, Nentawe Yilwatda, ya ce wasu ‘yan siyasa na kokarin yin tasiri kan …

IMG 20250127 WA0195
Labarai, Shugaba Tinubu

“Najeriya Akwai Kudi” Tuggar Ya Maida Martani Kan Tafiye-tafiyen Tinubu Zuwa Kasashen Waje.

Posted onJanuary 27, 2025January 27, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Ministan harkokin kasashen ketare ya ce Bulaguron shugaban kasar abune da ya zama wajibi, domin yana bukatar mu’amala da shugabannin wasu …

FB IMG 1738015019772
Labarai

Da Kudin Hayar Gidaje Na Nake Ciyar Da Kaina Da Iyali Na – Inji Tsohon Shugaban Kasa Buhari

Posted onJanuary 27, 2025January 27, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cew da kudin hayar Gidajen sa ne dakuma wasu daga cikin kadarorinsa guda biyu …

IMG 20250127 WA0188
Amurka, Labarai

Na Allah Baya Karewa: Wata ‘Yar Najeriya Ta yi Abin Yabo Da Bajinta A Amurka.

Posted onJanuary 27, 2025January 27, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Wata ‘yar Najeriya ‘yar asalin kasar Amurka, Victoria Ogunremi, ta mayar da makudan kudade da suka kai dala dubu 5,700 (kwatankwacin …

IMG 20250127 WA0186
APC, Labarai

Ala Raka Taki Gona: Martanin APC Kan Ficewar Aregbesola da Magoya Bayansa ficewa daga jam’iyyar

Posted onJanuary 27, 2025January 27, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Jam’iyyar APC reshen jihar Osun ta ce ba ta danasanin ficewar Omoluabi, daga jam’iyyar. Omoluabi Progressives kungiya kuma jigo na jam’iyyar …

Tinubu
Labarai, SERAP

SERAP ta maka Tinubu da NCC a kotu kan kara kudin kiran waya da data a Najeriya

Posted onJanuary 26, 2025January 26, 2025

Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam da Gaskiya a Harkokin Jama’a (SERAP), ta maka Shugaba Bola Tinubu da Hukumar Sadarwa ta Najeriya (NCC), a kotu kan …

IMG 20250123 162712
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Amince Da Tallafin Naira Biliyan 4 Don Taimakawa Gidajen Mabuƙata

Posted onJanuary 23, 2025January 23, 2025

Gwamnatin Tarayya ta amince da bayar da tallafin kuɗi na naira biliyan 4 domin taimaka wa gidaje masu rauni a cikin al’umma. Haka kuma, an …

Posts pagination

‹ 1 … 6 7 8 9 10 … 16 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab