Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Najeriya

FB IMG 1734078061516
Labarai, Zaɓe

INEC ta shirya tsaf domin ba da damar kada kuri’a ba tare da katin zabe ba

Posted onDecember 13, 2024December 13, 2024

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bada shawarar canja tsarin zaɓen na Najeriya, inda ta nuna cewa amfani da katin zaɓe (PVC) …

FB IMG 1733928104850
Abuja, Labarai

Wata Sabuwar! An rufe filin jirgin sama na Abuja bayan da wani jirgi ya afka cikin ciyayi

Posted onDecember 11, 2024December 11, 2024

An rufe filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe da ke Abuja bayan da wani jirgi ya gamu da fashewar taya lokacin sauka, inda ya kauce …

Ɗanyen mai
Fetur & Gas, Labarai

Kwamitin haƙar ɗanyen mai ya nuna takaici akan jinkirin hakar mai a Kolmani

Posted onDecember 11, 2024December 11, 2024

Kwamitin haƙar ɗanyen mai na hukumar tattara kuɗaɗen shiga da hada-hadar kuɗi (RMAFC), ya koka da jinkirin da ake samu wajen haƙar ɗanyen man fetur …

Mai shari'a k
Labarai, Sharia

Gargaɗi! Za’a fara hukunta wadanda suke shigar da korafen karya da akan masu shari’a – In ji CJN

Posted onDecember 10, 2024December 10, 2024

Babbar Jojin kasa, Mai Shari’a Kudirat Kekere-Ekun, ta bayyana cewa bangaren shari’a na binciken hanyoyin da za a bi wajen hukunta duk wanda yayiwa wani …

Obasanjo
Labarai, Nijeriya

Budaddiyar Wasika Daga Obasanjo Zuwa Shugabannin Najeriya

Posted onDecember 9, 2024December 9, 2024

Tsohon Shugaban Kasa, Olusegun Obasanjo, ya jaddada cewa yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya zai samu nasara ne idan aka fara daukar mataki …

Nafisat Balogun
Labarai

Nafisat Balogun ta zama mace ta farko da ta tuka jirgi a hukumance

Posted onDecember 9, 2024December 9, 2024

Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) ta sanar da mataimakiyar Sufeto ta Kwastam (Pilot) Olanike Nafisat Balogun ta zama mace ta farko da ta tuka jirgi …

Jirgin sama
Labarai, Nijeriya

Hukunci: Najeriya za ta hukunta kamfanonin jiragen sama masu laifi

Posted onDecember 8, 2024December 8, 2024

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta hannun Hukumar Kula da Harkokin Jiragen Sama, NCAA ta bayyana aniyarta na daukar matakin ladabtarwa kan kamfanonin jiragen sama da ke …

FB IMG 1723115651747
Labarai, Shugaba Tinubu

Ko ana muzuru ko ana shaho Najeriya zata kai ga nasara – in ji Tinubu

Posted onDecember 8, 2024December 8, 2024

Shugaba Bola Tinubu ya ce al’amura suna tafiya yadda ya kamata, duk da mutane ba sa son gwamnatinsa. Ya ce a cikin kalubalen da kasar …

ASUU
ASUU, Labarai

Kungiyar ASUU ta yi gargadi da kan karin VAT

Posted onDecember 7, 2024December 7, 2024

Shugaban kungiyar malaman jami’o’i, (ASUU), Farfesa Emmanuel Osodeke, ya yi gargaɗi kan ƙarin harajin kayayyaki na VAT da aka gabatar a cikin kudirin dokar gyaran …

COVID 19
Labarai, Lafiya

Wata Sabuwa! Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɓullar COVID-19 a ƙasashe 29

Posted onDecember 7, 2024December 7, 2024

Al’umma sun shiga fargaba sakamakon wata sanarwa da Gwamnatin Tarayya ta Ma’aikatar Lafiya ta fitar, inda ta yi kira ga hukumomin kiwon lafiya da su …

FB IMG 1703222676383
Labarai, Yan Bindiga

Kifi na ganinka! Yan sanda sun kama ma’aikacin bankin da ya sace N18m daga abokin hulda

Posted onDecember 5, 2024December 5, 2024

Rundunar yan sandan jihar Katsina ta kama wani jami’in banki a Daura bisa zargin sace N18m daga asusun wani abokin huldar bankin ta hanyar na’urar …

Barau
Labarai, Majalisar Dattijai

Labari Mai Dadi: Majalisar dattawan Najeriya ta dakatar da ƙudirin cigaba da dokar haraji

Posted onDecember 4, 2024December 4, 2024

Mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Barau Jibrin ne ya sanar da hakan lokacin zaman majalisar na ranar Laraba. Sanata Barau ya ce an umarci kwamitin …

IMG 20241203 WA2104
Labarai, Majalisar Wakilai

Yadda Majalisar Wakilai Ta Kaure Da Hayaniya Kan Kudirin Gyaran Haraji.

Posted onDecember 3, 2024December 3, 2024

Daga Aminu Bala Madobi A Yau Talata, Zauren Majalisar Wakilai ya runcabe da cece-kuce da fadi-in-fada a lokacin da dan majalisar Wakilai daga jihar Ekiti, …

IMG 20240213 WA0144
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Wakilai ta bankaɗo wata badakala a Kwalejin Kimiyya mai ɗalibai 142 da ma’aikata 154

Posted onDecember 3, 2024December 3, 2024

Kwamitin Majalisar Wakilai kan Kwalejojin Kimiyya da sauran manyan makarantu ya gano cewa sabuwar Kwalejin Kimiyya ta Tarayya da ke Ugep, Jihar Cross River, na …

Faransa Da Chad
Faransa, Labarai

Karshen Alewa! Kasar Chadi Ta Yanke Huldar Tsaro Da Faransa,

Posted onDecember 1, 2024December 1, 2024

Kasar Chadi ta ba da sanarwar kawo karshen yarjejeniyar ayyukan sojan da ta sabunta da Faransa a shekarar 2019. Gwamnatin Chadin ta ce ta dauki …

Shugaban hukumar Alhazai
Labarai, NAHCON

Shugaban hukumar Alhazai ta Najeriya, ya bukaci da a biya shi diyyar Naira biliyan ɗaya akan kalaman bata suna.

Posted onNovember 30, 2024November 30, 2024

Shugaban na NAHCON ya kuma nemi da a janye kalaman batanci da ake yadawa a shafukan sada zumunta na Braimoh, tare da neman afuwar jama’a …

FB IMG 1732886085639
Faransa, Labarai

Shugaban Faransa, Macron ya yaba tare da jinjinawa shugaban Najeriya yayin wata ganawa.

Posted onNovember 29, 2024November 29, 2024

Shugaban Faransa, Emmanuel Macron, ya yabawa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, bisa amfani da irin kuzari da jajircewar da ya nuna a Legas wajen inganta …

Nijar
Labarai, NIJAR

Labari Mai Dadi: Mayaka 400 Sun Mika Wuya A Nijar

Posted onNovember 28, 2024November 28, 2024

Sama da mayaƙa 400 da suke addabar yankunan arewacin jamhuriyar Nijar ne suka miƙa wuya a birnin Agadez, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na ƙasar, …

Minista
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ministan Jin kai Ya Bayyana Shirin Gwamnatin Najeriya Na Fitar Da ‘Yan Nijeriya Daga Kangin Talauci

Posted onNovember 27, 2024November 27, 2024

Ministan jinkai da rage radadin talauci, Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyana shirin fitar da ‘yan Najeriya miliyan daya da rabi  daga kangin talauci a duk …

Matatar Mai
Labarai, NNPC

Labari Mai Dadi: Matatar mai ta Fatakwal ta fara aiki

Posted onNovember 26, 2024November 26, 2024

Kamfanin mai na Nigeria ya bayyana cewa matatar mai ta garin Fatakwal da ke Jihar Rivers ta fara aikin sarrafa mai. Alfijir labarai ta rawaito …

Posts pagination

‹ 1 … 8 9 10 11 12 … 16 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab