Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa ta cimma yarjejeniya da kasar Hadaddiyar Daular Larabawa, UAE, na baiwa masu fasfo din Najeriya damar samun bizar tafiya …
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa ta cimma yarjejeniya da kasar Hadaddiyar Daular Larabawa, UAE, na baiwa masu fasfo din Najeriya damar samun bizar tafiya …
Majalisar dokokin jihar Kano ta fada cikin rudani lokacin da kakakin majalisar Jibril Isma’il Falgore ya kirawo tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugaban …
Wata Babbar kotun jihar Kano karkashin mai shari’a Amina Adamu Aliyu ta dakatar da Sarkin Kano Aminu Ado Bayero da wasu sarakuna hudu da aka …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa dake birnin Kano Dollar zuwa Naira …
Masani a fannin Shari’ah Farfesa Mamman Lawan Yusfari ya ce, hukuncin kotun koli akan baiwa kananan hukumomi ‘yancin kashe Kudadensu kai tsaye na nufin haramta …
An harbi tsohon Shugaban Amurka, Donald Trump yana tsaka da jawabi a wani taron yaƙin neman zaɓe a Jihar Pennsylvania. Alfijir labarai ta ruwaito jami’an …
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da nadin Sanata Bashir Garba Lado a matsayin mai baiwa shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin majalisar dattawa …
Daga Aminu Bala Madobi Gwamnonin Najeriya sun amince da hukuncin da kotun koli ta yanke a kan yancin cin gashin kananan hukumomi, sun ce huta …
President Bola Tinubu has approved the appointment of Mr. Tosin Adeyanju as the new Executive Secretary of the National Lottery Trust Fund (NLTF). Mr. Adeyanju …
Rahotanni na nuni da cewa wata gobara ta tashi a Fadar masarautar Kano ta kofar kudu. Izuwa yanzu dai ba‘a tabbatar da musabbabin afkuwar gobarar …
Lamarin ya faru ne sa’o’i 24 bayan da ginin wata makaranta ya rufta kan ɗaliban da ke rubuta jarrabawa a Jos. Alfijir labarai ta ruwaito …
Wata kotu a Kenya ta umarci bayar da diyyar tsabar kudi har Dala miliyan 78 ga matar dan jaridar nan dan Pakistan da ‘yansandan kasar …
An haifi marigayi Farfesa Jibril Isa Diso a Unguwar Diso dake karamar hukumar Gwale a Jihar Kano a ranar 22 ga Watan Afirilun shekarar 1955. …
Kuna da sha’awar tsayawa da kafarku ne, wajen koyan sana’ar dinki? Ko kuma da sha’awar kara samun dabarun dinkunan zamani? Makarantar MDEE Fashion School masu …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = …
Marigayin ya rasu yabar ƴaƴa da Jikoki da dama, cikin ƴaƴan nasa akwai shugaban ƙungiyar masu sayar da gidaje, filaye da bayar da haya, ta …
Jigo a jam’iyyar APC a Kano, Sanata mas’ud El-jubril Doguwa ya fice daga jam’iyyar a jiya alhamis. Sanata Doguwa ya bayyana ficewar ta sa ne …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaba Bola Tinubu ya yabawa hukuncin da kotun kolin Najeriya ta yanke na tabbatar da manufar kundin tsarin mulkin tarayyar Najeriya …
Iyalan Alhaji Idris Muhammad Dana Marigayi Alh Kassim Aliyu Maisango Suna Farin Cikin Gayyar Yan uwa Da Abokan Arzuka Daurin Auren Yayansu. Arushin AngoMukhtar Idris …