A cewar NNPCL, a Jihar Legas ne za a fi sayar da fetur ɗin a farashi mai rahusa inda za a rinƙa sayar da shi …
A cewar NNPCL, a Jihar Legas ne za a fi sayar da fetur ɗin a farashi mai rahusa inda za a rinƙa sayar da shi …
A wata sanarwa da kamfanin Dangote ya fitar ya ce ya sayarwa da kamfanin NNPCL da man fetur din da kudin dalar Amurka ba da …
Mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Mallam Nuhu Ribadu, ya shigar da karar Anthony Aziegbemi, shugaban jam’iyyar PDP na jihar Edo a …
Ministan ma’adanai Dr. Dokta Alake ya bayyana cewa, “A matsayin martani ga matakin da fadar shugaban kasa ta ɗauka na magance Bukatun ‘yan Najeriya ta …
Babban kamfanin man fetur na Najeriya NNPCL ya fara dakon mai daga matatar mai ta Dangote dake birnin Legas. Alfijir Labarai ta rawaito NNPCL ɗin …
Kungiyar malaman jami’o’i ta kasa, ASUU ta koka kan cin zarafi da matsantawa da ake yi wa mambobinta a wasu jami’o’in gwamnati. Alfijir Labarai ta …
Barr. Rilwanu Umar was born on July 30, 1978, in Birnin Kebbi, Kebbi State, to Alhaji Umaru Tanimu and Hajiya Aisha Galadima. He attended G.R.A …
Babbar kotun Jihar Kano karkashin jagorancin Alkaliyar Alkalai, Dije Abdu Aboki, ta bayar da umarnin wucin gadi na hana Sarkin Kano na 15, Aminu Ado …
Dakarun Nijeriya sun sake samun nasarar hallaka kasurgumin dan fashin daji a Katsina. Alfijir Labarai ta rawaito wata babbar nasara a yakin da ake yi …
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya ce dole ne a dawo daga rakiyar siyasar ubangida domin zaɓen shugabanni nagari. Alfjir Labarai ta rawaito …
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da cewa a ranar Lahadi 15 ga Satumba za a soma lodin kashi na farko na man fetur daga matatar mai …
Mai Martaba Sarkin KanoAlh. Aminu Ado Bayero CFR,CNOL,JP Yana Farin Cikin Gayyatar Daukacin Al’ummar Musulmi MasoyaShugaban Mu Annabi Muhammad (S.A.W) Zuwa Wajen MauludinShugabanmu Annabi (S.A.W) …
Gwamnatin tarayya ta bayyana Litinin 16 ga watan Satumbar a matsayin ranar hutun Maulidi, don karrama bikin zagayowar ranar haihuwar Annabin tsira Muhammad (S.A.W). Alfijir …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = …
Kachalla Halilu Sububu ya bar wasiyya kafin mutwarsa Kwanaki biyu gabanin hallaka gawurtaccen ɗan ta’adda Halilu Sububu, ya saki wani faifan bidiyo inda yake barin …
Bayan sanarwar da shugaban hukumar zabe ta jihar Kano Farfesa Malumfashi yayi na rage kudin fom din takarar zaben kananan hukumomi baya ta haihu. Alfijir …
Sarki Charles na Ingila ya karɓi baƙuncin shugaban ƙasa Bola Tinubu a fadar Buckingham dake ƙasar Birtaniya. Alfijir Labarai ta rawaito Olusegun Dada, hadimin shugaban …
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ne ya bayyana hakan a ranar Laraba a fadar shugaban Najeriya dake Abuja. Alfijir Labarai ta rawaito shugaban Najeriya Bola …
Jam’iyyar APC a jihar Kano tace za ta shiga zaɓen ƙananan hukumomi da za a gudanar a ranar 26 ga watan Oktoba mai zuwa. Alfijir …