Jam’iyyar PDP ta mayar da martani kan kalaman da sanata Rabi’u Kwankwaso, ya yi wanda ya yi iƙirarin cewa jam’iyyar PDP ba ta da wani …
Jam’iyyar PDP ta mayar da martani kan kalaman da sanata Rabi’u Kwankwaso, ya yi wanda ya yi iƙirarin cewa jam’iyyar PDP ba ta da wani …
Wasu jami’an Hukumar Kwastam ta Ƙasa (NCS) da na Hukumar Shige da Fice ta Ƙasa (NIS) da aka tura kan iyakokin Najeriya sun koka da …
Jami’an rundunar tsaro ta farin kaya DSS, sun kai samame ofishin kungiyar yaki da cin hanci da rashawa ta SERAP dake Abuja. Alfijir Labarai ta …
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) sun kama shugaban Kungiyar Ƙwadago ta Ƙasa (NLC) Joe Ajaero. Alfijir Labarai ta rahotanni sun baiyana cewa an …
Aƙalla sojojin Najeriya 195 sun mika takardun ajiye aiki domin ƙashin kansu ga Rundunar Sojin Najeriya. Alfijir Labarai ta rawaito sojin Ƙasa ta Najeriya ba …
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya koka kan shirin da gwamnatin tarayya ta yi na kara kudin harajin harajin VAT. Alfijir Labarai ta rawaito …
Jam’iyyar adawa ta APC a jihar Kano ta nuna fatan Sanata mai wakiltar Kano ta Kudu, Sanata Abdulrahman Kawu Sumaila ya dawo gidan sa na …
Ƙungiyar SERAP mai fafutikar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta buƙaci shugaban ƙasar, Bola Tinubu ya yi amfani da ”matsayinsa ya tilasta wa babban …
Jagoran jam’iyyar (NNPP) na kasa, Rabi’u Musa Kwankwaso, ya bayyana kwarin gwiwar lashe zaben shugaban kasa a 2027. Kamfanin dillancin labaran Najeriya NAN, ya ruwaito …
Daga Aminu Bala Madobi Gwamnatin jihar Kano ta dage ranar da za a koma makarantun firamare da na sakandire domin fara karatun shekarar 2024/2025. Alfijir …
Banki hadadar kudade ta Opay tana sanar da kostominta cewa, daga ranar 9 ga Satumba, 2024, kostominsu zasu biya Naira 50 na lokaci daya kacal. …
Ana zargin ‘yan Najeriyar 2; Samuel da Samson Ogoshi da gudanar da wata kungiyar zambar-lalata ta kasa da kasa daga Najeriya ta hanyar gabatar da …
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya ce ƙarin kuɗin man fetur da aka yi zai taimaka wa Nijeriya wajen ci gaban tattalin arziki. Alfijir Labarai …
Mai magana da yawun shugaban kasa Bola Tinubu, na Najeriya Chief Ajuri Ngelale ya ajiye aiki sakamakon rashin lafiya. Alfijir Labarai ta rawaito Ajuri, ya …
Shugaban Kungiyar Arewa Concerns Citizen For Development ACCD Amb. Comrade Dr. Rufai Mukhtar Danmaje ya yabawa Shugaban Majalisar Kasa Rt. Hon Tajudeen Abbas bisa jajircewarsa …
Karin kudin man dai yasa ana siyar da lita daya daga Naira 897 a gidajen man NNPC, maimakon 617 da ake siyarwa a baya, a …
Daga Aminu Bala Madobi Wanda yayi unguwar zomancin akuyar lokacin da yazo zaro ‘ya’yan awakin, fita yayi aguje sakamakon ganin abinda bai saba gani ba. …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = …
Kungiyar kwallon Kafa ta Kano Pillars wacce ta lashe gasar Firimiya ta kasa har sau 4 a tarihin ta, ta dauki sabbin ƴan wasa domin …