Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara da ke Abuja, a ranar Laraba, ta yi watsi da hukuncin wata babbar kotun tarayya da ke Umuahia, jihar …
Tag: Analysis essay
Alfijr ta rawaito wata kotun shari’ar Musulunci da ke zamanta a unguwar Fagge dake birnin Kano a ranar Laraba, ta bayar da umarnin tsare wani …
Alfijr Alfijr ta rawaito za a bude wani sabon gidan abinci mai suna Dama Kitchen & Catering Services a Birnin Kano unguwar zoo Road. Za …
Alfijr Alfijr ta rawaito tsohon gwamnan jihar Kano kuma Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau ya kammala shirin ficewa daga jam’iyyar APC …
Alfijr ta rawaito kamfanonin Sufurin jiragrn sama a Nigeria zasu tsayar da zirga zirgarsu daga ranar litinin Mai zuwa sakamakon yadda farashin man da suke …
Alfijr ta rawaito Sheikh Hassan shine limamin gidan marigayi Janar Sani Abacha dake kan titin Gidado, Nassarawa GRA, Kano. An haifi Sheikh Hassan a garin …
Alfijr Kotun Koli ta soke karar da bangaren Mal Ibrahim Shekarau na jam’iyyar All Progressive Party (APC) ya shigar yana kalubalantar halalcin shugabancin Abdullahi Abbas …
Alfijr Alfijr ta rawaito alhazai daga kasashe da dama, ciki har da Najeriya, sun tsinci kansu cikin wannan hali na tsaka mai wuya, saboda cinkoson …
Alfijr Alfijr ta rawaito wasu Musulmi a Jihar Sokoto sun gudanar da Sallar Idi a ranar Lahadi, sun ki bi umarnin Sarkin Musulmi Alhaji Muhammadu …
Alfijr ta rawaito hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mutum takwas 8 maza da mata da take zargi da satar wayoyi da sauran manyan …
Alfijr ta rawaito rundunar sojin Najeriya ta sake kama wani kasurgumin dan ta’addan da aka dade ana nema ruwa a jallo An kama Modu Babagana …
Alfijr Alfijr ta rawaito kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta dauki kocin Ajax, Erik ten Hag a matsayin sabon kocinta. Erik ten Hag ya …
Alfijr ta rawaito Saudi ta baiwa Nijeriya kason kujeru dubu arba in da uku 43 domin zuwa aikin Hajjin 2022. Muhammad Abba Dambatta wanda shine …
Alfijr Alfijr ta rawaito gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya umarci Shugaban Ma’aikatan Fadarsa, Ali Haruna Makoda, da wasu Kwamishinoni uku da suka sanar …
Alfijr Alfijr ta rawaito babban Ofishin kula da harkokin masallatan Harami a Saudiyya ya samar da na’urar mutummutumi da zai riƙa bada fatawa da Turanci …
Alfijr Alfijr ta rawaito, Gwamnan Jihar kano Abdullahi Umar Ganduje, ya umurci Hukumar Samar da ruwan sha ta Karkara da ta gaggauta fara aiki tare …
Alfijr Kamar yadda ta saba a yau Asabar, 16 ga watan Afrilu 2022, Alfijr ta rawaito kungiyar hadinkai da zumunci KHZ Foundation, ta rabawa marayu …
Ganduje Ya Baiwa Masu Neman Tsayawa Takara Wa’adin Sa’o’i 24 Su Ajiye Ayyukansu, Tuni Wasu Sun ajiye
Alfijr Alfijr ta rawaito Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya bayar da wa’adin sa’o’i 24 ga duk wani dan siyasa da ke neman tsayawa takara a …
Alfijr Farashin Canjin Kudin Kasashen Waje a yau Asabar Daga Kasuwar Wapa kano. 1. Dollar zuwa Naira Siya = 583 / Siyarwa = 589. 5 …
Alfijr Alfijr ta rawaito gobara ta ƙone shaguna huɗu a kasuwar da ke sansanin alhazai ta Kano wato Hajj Camp. Wasu ganau sun bayyana gobarar …