Alfijr ta rawaito kamfanonin Sufurin jiragrn sama a Nigeria zasu tsayar da zirga zirgarsu daga ranar litinin Mai zuwa sakamakon yadda farashin man da suke …
Tag: Analysis templates
Alfijr ta rawaito Sheikh Hassan shine limamin gidan marigayi Janar Sani Abacha dake kan titin Gidado, Nassarawa GRA, Kano. An haifi Sheikh Hassan a garin …
Alfijr Kotun Koli ta soke karar da bangaren Mal Ibrahim Shekarau na jam’iyyar All Progressive Party (APC) ya shigar yana kalubalantar halalcin shugabancin Abdullahi Abbas …
Alfijr Alfijr ta rawaito wasu Musulmi a Jihar Sokoto sun gudanar da Sallar Idi a ranar Lahadi, sun ki bi umarnin Sarkin Musulmi Alhaji Muhammadu …
Alfijr Alfijr ta rawaito bayan tantancewa da bincike mai zurfi Malam Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya tabbatar da an ga jaririn watan Shawwal a jihohi …
Alfijr ta rawaito kotun kolin kasar Saudiyya ta bukaci al’ummar musulmin kasar da su duba jinjirin watan Shawwal a daren Asabar 29 ga watan Ramadan …
Alfijr ta rawaito hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mutum takwas 8 maza da mata da take zargi da satar wayoyi da sauran manyan …
Alfijr Ba za mu taba ci gaba da gudanar da harkokin addini cikin tashin hankali ba, dole mu budo hanyar warware matsalolin da muke ciki …
Alfijr ta rawaito rundunar sojin Najeriya ta sake kama wani kasurgumin dan ta’addan da aka dade ana nema ruwa a jallo An kama Modu Babagana …
Alfijr ta rawaito Saudi ta baiwa Nijeriya kason kujeru dubu arba in da uku 43 domin zuwa aikin Hajjin 2022. Muhammad Abba Dambatta wanda shine …
Alfijr Alfijr ta rawaito gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya umarci Shugaban Ma’aikatan Fadarsa, Ali Haruna Makoda, da wasu Kwamishinoni uku da suka sanar …
Alfijr Alfijr ta rawaito babban Ofishin kula da harkokin masallatan Harami a Saudiyya ya samar da na’urar mutummutumi da zai riƙa bada fatawa da Turanci …
Alfijr Alfijr ta rawaito, Gwamnan Jihar kano Abdullahi Umar Ganduje, ya umurci Hukumar Samar da ruwan sha ta Karkara da ta gaggauta fara aiki tare …
Alfijr Kamar yadda ta saba a yau Asabar, 16 ga watan Afrilu 2022, Alfijr ta rawaito kungiyar hadinkai da zumunci KHZ Foundation, ta rabawa marayu …
Ganduje Ya Baiwa Masu Neman Tsayawa Takara Wa’adin Sa’o’i 24 Su Ajiye Ayyukansu, Tuni Wasu Sun ajiye
Alfijr Alfijr ta rawaito Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya bayar da wa’adin sa’o’i 24 ga duk wani dan siyasa da ke neman tsayawa takara a …
Alfijr Farashin Canjin Kudin Kasashen Waje a yau Asabar Daga Kasuwar Wapa kano. 1. Dollar zuwa Naira Siya = 583 / Siyarwa = 589. 5 …
Alfijr Alfijr ta rawaito wasu masu ilmin taurari sun ce a shekarar 2030 mai zuwa, Musulmin duniya za su yi azumin watan Ramadan har sau …
Alfijr Alfijr ta rawaito Mutane 26 ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da ake ci gaba da neman wani jirgin ruwa a kogin Shagari da …
Alfijr ta rawaito babban sakataren gwamnatin jihar Kano Alh Usman Alhaji na cewa, babban burin duk wani ma’aikacin gwamnati shi ne ya yi ritaya, yayin …
Alfijr Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da kafa sabbin makarantu guda uku a sassa daban-daban na kasar nan. Sanarwar da Daraktan …