Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Analysis templates

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Kamfanonin jiragen Saman Nigeria Zasu Shiga Yajin Aiki Daga Ranar Litinin

Posted onMay 7, 2022May 7, 2022

Alfijr ta rawaito kamfanonin Sufurin jiragrn sama a Nigeria zasu tsayar da zirga zirgarsu daga ranar litinin Mai zuwa sakamakon yadda farashin man da suke …

Ilimi, Labarai

Makarantar Maryam Abacha (MAAUN) Ta Nada Babban Limamin Jami ar Na Kano

Posted onMay 6, 2022May 6, 2022

Alfijr ta rawaito Sheikh Hassan shine limamin gidan marigayi Janar Sani Abacha dake kan titin Gidado, Nassarawa GRA, Kano. An haifi Sheikh Hassan a garin …

Labarai, Siyasa

Da Dumi Duminsa! Ganduje Ya Kayar da Shekarau A Kotun Koli

Posted onMay 6, 2022May 6, 2022

Alfijr Kotun Koli ta soke karar da bangaren Mal Ibrahim Shekarau na jam’iyyar All Progressive Party (APC) ya shigar yana kalubalantar halalcin shugabancin Abdullahi Abbas …

Addini, Labarai

Al’ummar Sokoto Sun Gudanar Da Sallar Idi, Sabanin Umarnin Sarkin Musulmi

Posted onMay 1, 2022May 1, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wasu Musulmi a Jihar Sokoto sun gudanar da Sallar Idi a ranar Lahadi, sun ki bi umarnin Sarkin Musulmi Alhaji Muhammadu …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Gobe Lahadi Take Sallah, Cewar Sheik Dahiru Bauchi

Posted onApril 30, 2022April 30, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito bayan tantancewa da bincike mai zurfi Malam Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya tabbatar da an ga jaririn watan Shawwal a jihohi …

Labarai, Saudiyya

Kotun kolin kasar Saudiyya ta Bukaci Al’ummar Musulmi Da Su Duba Jinjirin Watan Shawwal A Ranar Asabar

Posted onApril 28, 2022April 28, 2022

Alfijr ta rawaito kotun kolin kasar Saudiyya ta bukaci al’ummar musulmin kasar da su duba jinjirin watan Shawwal a daren Asabar 29 ga watan Ramadan …

Hisba Kano, Labarai

Yadda Hukumar Hisba Ta Kama Barayin Wayoyi A Masallacin Alfurkan Kano

Posted onApril 26, 2022April 26, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mutum takwas 8 maza da mata da take zargi da satar wayoyi da sauran manyan …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wata Sabuwa! Cacar Baki Ta Sake Kaurewa Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da Bishop Kukah

Posted onApril 22, 2022April 22, 2022

Alfijr Ba za mu taba ci gaba da gudanar da harkokin addini cikin tashin hankali ba, dole mu budo hanyar warware matsalolin da muke ciki …

Labarai, Tsaro

Rundunar Sojin Najeriya Ta Sake Kama Wani kasurgumin Dan Ta’adda

Posted onApril 21, 2022April 21, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar sojin Najeriya ta sake kama wani kasurgumin dan ta’addan da aka dade ana nema ruwa a jallo An kama Modu Babagana …

Labarai, Saudiyya

Saudiya Ta Baiwa Nijeriya kason kujerar Hajji Dubu 43,000

Posted onApril 20, 2022April 20, 2022

Alfijr ta rawaito Saudi ta baiwa Nijeriya kason kujeru dubu arba in da uku 43 domin zuwa aikin Hajjin 2022. Muhammad Abba Dambatta wanda shine …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamna Ganduje Ya Ki Amincewa Da Ajiye Aikin Wasu Daga Cikin Kwamishinoninsa

Posted onApril 19, 2022April 19, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya umarci Shugaban Ma’aikatan Fadarsa, Ali Haruna Makoda, da wasu Kwamishinoni uku da suka sanar …

Labarai, Saudiyya

Kasar Saudiya Ta Samar Da Mutummutumi Mai Bada Fatawa Da Turanci da Hausa A Harami

Posted onApril 19, 2022April 19, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito babban Ofishin kula da harkokin masallatan Harami a Saudiyya ya samar da na’urar mutummutumi da zai riƙa bada fatawa da Turanci …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Dau Babban Mataki Na Magance Karancin Ruwan Da Ake Fama Da Shi A Jihar

Posted onApril 18, 2022April 18, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, Gwamnan Jihar kano Abdullahi Umar Ganduje, ya umurci Hukumar Samar da ruwan sha ta Karkara da ta gaggauta fara aiki tare …

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

KHZ Foundation Ta Tallafawa Marayu 150 Da Kayan Azumi Na Kudi Sama Da Naira Dubu Dari Takwas

Posted onApril 17, 2022April 17, 2022

Alfijr Kamar yadda ta saba a yau Asabar, 16 ga watan Afrilu 2022, Alfijr ta rawaito kungiyar hadinkai da zumunci KHZ Foundation, ta rabawa marayu …

Labarai, Siyasa

Ganduje Ya Baiwa Masu Neman Tsayawa Takara Wa’adin Sa’o’i 24 Su Ajiye Ayyukansu, Tuni Wasu Sun ajiye

Posted onApril 17, 2022April 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya bayar da wa’adin sa’o’i 24 ga duk wani dan siyasa da ke neman tsayawa takara a …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Take Kasancewa a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A yau Asabar 16/4/2022

Posted onApril 16, 2022April 16, 2022

Alfijr Farashin Canjin Kudin Kasashen Waje a yau Asabar Daga Kasuwar Wapa kano. 1. Dollar zuwa Naira Siya = 583 / Siyarwa = 589. 5 …

Addini, Labarai

Musulmi Duniya Za Su Azumci Watan Ramadan Har Sau Biyu A Shekarar 2030

Posted onApril 14, 2022April 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wasu masu ilmin taurari sun ce a shekarar 2030 mai zuwa, Musulmin duniya za su yi azumin watan Ramadan har sau …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wani Hadarin Kwale Kwale Yayi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 26

Posted onApril 13, 2022April 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Mutane 26 ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da ake ci gaba da neman wani jirgin ruwa a kogin Shagari da …

Gwamnatin Kano, Labarai

Yadda Walimar Shugabar Ma aikatan Jihar Kano Mai Barin Gado Ta Kasance

Posted onApril 13, 2022April 13, 2022

Alfijr ta rawaito babban sakataren gwamnatin jihar Kano Alh Usman Alhaji na cewa, babban burin duk wani ma’aikacin gwamnati shi ne ya yi ritaya, yayin …

Ilimi, Labarai

Buhari Ya Amince Da Kafa Sabuwar Kwalejin Kimiyya Da Fasaha Ta Tarayya A Kano da wasu Jihohi 2

Posted onApril 12, 2022April 12, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da kafa sabbin makarantu guda uku a sassa daban-daban na kasar nan. Sanarwar da Daraktan …

Posts pagination

‹ 1 … 12 13 14 15 16 … 22 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab