Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Fitness equipment

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

Jarumi Umar Bankaura Yace Ku Sashi Cikin Addu’ar Sakamakon matsanancin Rashin lafiya

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon ɗan wasan kwaikwayon nan Alhaji Umar Yahaya Malumfashi (Bankaura) ya bayyana cewa ya na buƙatar addu’a daga al’ummar Annabi saboda yanayin …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Wasu Matasa Bisa Zargin Yin Zamba Da Batanci Da Sunnan Yar Sani Danja

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito wata kotun Majistare mai lamba 47 da ke Kano ta ƙi ba da belin wasu matasa biyi nan da aka kama kan …

Labarai, Zamba

Bayan Samunta Da Laifin Satar Miliyan 2.68 A Banki, Kotu Ta Daure Ta Shekaru 7

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito babban alkalin kotun magistrate da take zamanta a Lagos, Kayode-Alamu ta yankewa Bassey hukuncin ne bayan gano shi da tayi, bayan da …

Labarai, Ta addanci

Wani Magidanci Ya Rataye Matarsa, Kuma Ta Rigamu Gidan Gaskiya

Posted onSeptember 21, 2022

Alfijr ta rawaito wani magidanci mai suna Taiye ya rataye matarsa, Misis Endurance har lahira a kauyen Oviorie-Ovu da ke Karamar Hukumar Ethiope ta Gabas …

Labarai, Tarihi

Yadda Wani Dan Majalisa Ya Ragargaza Gidan Radio Kano A Shekarar 1980

Posted onSeptember 20, 2022

A rana irin ta yau: Satumba 20, 1980 Hon. Labaran Tanko ya ragargaza Radio Kano, saboda bayar da sanarwar ƙarya ga Malam Aminu Kano. Alfijr …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Na Shirin Hana Cin Ganda A Faɗin Kasar

Posted onSeptember 20, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa ta na shirin yin wata doka da za ta hana cin ganda a faɗin ƙasar. Alfijr Labarai …

Aika-Aika, Labarai

Dubun Wata Mata Da Ta Sato Yara 9 Daga Dambatta Kano Za Ta Kai Su Ogun Ta Cika

Posted onSeptember 20, 2022September 20, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar ’Yan Sandan jihar Kaduna ta kama wata mata dauke da yara tara a motar daukar kaya, daga karamar hukumar Danbatta da …

Aika-Aika, Labarai

An Gano Mushen Dabbobi Da Ake Siyarwa Mutane A Abbatuwa Kano

Posted onSeptember 19, 2022September 20, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’in Hukumar kula da kare hakkin mai siya da mai Siyarwa (KSCPC) ta Jihar Kano, ta ce ta gano tare da kama …

Ibtila i, Labarai

Yadda Marigayiya Ta Kira Ni Muka Tattauna Kan Batun Aurenta Da ‘Dan China. In Ji Mal Daurawa

Posted onSeptember 19, 2022September 20, 2022

Alfijr ta rawaito Shaikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana cewa kafin a kashe Ummita sai da ta kira shi ta sanar da shi cewa iyayenta …

Labarai, Ta addanci

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya Ta Kama Mutane Biyar Da Ake Zargin Kashe Dan Kabiru Gaya

Posted onSeptember 18, 2022September 18, 2022

Rundunar ‘yan sandan Najeriya, babban birnin tarayya Abuja, ta kama wasu mutane biyar da ake zargi da hannu a kisan Sadiq dan Kabiru Gaya, sanata …

Labarai, Ta addanci

Dubun Mai Kaiwa Ƴan Fashin Daji Abinci, Da Karbar Kudin Fansa Da Gyara Musu Babura A Daji Ta Cika

Posted onSeptember 18, 2022September 18, 2022

Alfijr ta rawaito wani da ake zargin Mai ba da labari ga masu garkuwa ya bayyana yadda ya ke kai kayan abinci, da kai kudin …

Hukumar Hisba, Labarai

Hukumar Hisba Ta Cafke Wasu Bayin Allah Suna Yin Zina A Bainar Nasi

Posted onSeptember 17, 2022September 17, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar Hisbah ta Jahar Zamfara tayi Nasarar cafkesu mace da namiji tare da Gurfanar dasu a Gaban Kotun Shari’ar Musulunci dake Kan …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda kudaden Waje Su kara Tsallen Badake A Kasuwar Canji Yau Asabar

Posted onSeptember 17, 2022September 17, 2022

        Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Talata    Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira Siya …

Gwamnatin Kano, Labarai

GwamnaGanduje Ya Amince Da Biyan Miliyan 304 Na Alawus Ga Malaman Jami’ar Jihar Kano

Posted onSeptember 16, 2022September 17, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta amince da biyan Naira miliyan 304 na alawus-alawus ga ma’aikata 287 na ɓangaren koyarwa na jami’ar Yusuf Maitama …

Al Ajabi, Labarai

Wata Mata Ta Garzaya Gaban Kotu Don Raba Aurenta Da Mijinta, Bisa Kwartanci Har Gidanta
 

Posted onSeptember 16, 2022September 17, 2022

Alfijr ta rawaito wata mata ƴar kasuwa mai suna Monica Gambo, ta maka mijinta, Yakubu Gambo a gaban wata kotu da ke Nyanya Abuja, saboda …

Labarai, Saudiyya

Saudiya Da Google Cloud Sun  ƙaddamar Da ‘Elevate’ Don Karfafa Mata 25,000

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar Kula da bayanan Saudiyya da bayanan sirri (SDAIA) da hadin guiwar Google Cloud, sun sanar da wani sabon haɗin gwiwa wanda …

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Aike Da Kansilan Garin Kura Hon Mai Gida Sani Gidan Gyaran Hali

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Daga Rabiu Usman Alfijr ta rawaito an gurfanar da wani dattijo mai Shekaru 58, gaga kotun majistare mai lamba 61 dake zaman ta a unguwar …

Kotu, Labarai

Bayan Tumurmusa Wani Dan Sanda, Wata Mata Ta Gurfana Gaban Mai Sharia

Posted onSeptember 15, 2022September 16, 2022

Alfijr ta rawaito wata kotun magistrate da ke zamanta IKeja da ke birnin Ikko ta tsare wata mata mai suna Folake Adeleye mai shekaru 34 …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Wasu Dattijai Masu Shekaru 65, Da 52, Bayan Samunsu Da Yiwa Yarinya Cikin Shege

Posted onSeptember 15, 2022September 15, 2022

Kotun Majistare da ke zamanta garin Zaria unguwar Chediya, ta tasa keyar wani tsoho mai shekara 65 da kuma wani mai shekara 52 zuwa gidan …

Labarai, Tsaro

Sojojin Sun Kashe Tarin ‘Yan Bindiga, Sun kubutar Da Wasu Da Aka Yi Garkuwa Da, Su 10

Posted onSeptember 14, 2022September 14, 2022

Alfijr ta rawaito Sojojin Najeriya sun kashe ‘yan bindiga da dama tare da kubutar da mutane 10 da aka yi garkuwa da su a kananan …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 5 … 10 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab